Siyasar Arewa
A wannan rahoton, kungiyar Northern Elders Forum ta bayyana damu wa kan halin da jami'an rundunar sojin ruwa na kasa, Seaman Abbas Haruna ke ciki.
Shugaban jam'iyyar PDP ya bayyana kadan daga abubuwan da suka jawo dan takarar gwamnan Kogi a zaben da ya gabata. Ya kuma kare matsayar jam'iyyar.
Jam'iyyar APC ta zargi Gwamna Alia Hyacinth na jihar Benue da kokarin kawo tsaiko a rikicin jam'iyyar a jihar da ke faruwa inda ta ce yana mata zagon kasa.
Rahotanni sun bayyana cewa jam'iyyar PDP a jihar Kogi ta dakatar da tsohon dan takarar gwamnanta na zaben 2023 a jihar, Sanata Dino Melaye kan zargin zagon kasa.
Hadimin Gwamna AbdulRahman AbdulRazak na jihar Kwara, Alhaji Ibrahim Labeeka wanda mawakin yabo ne ya ajiye aikinsa a yau Laraba 12 ga watan Satumbar 2024.
Jam'iyyar PRP a jihar Bauchi ta yi Allah wadai da dan Majalisar Tarayya a jihar game da raba sandunan rake a mazabarsa ga wasu matasa a matsayin tallafi.
Kungiyar yan Arewa ta yi kira ga shugaba Bola Ahmed Tinubu kan kaucewa bin hanyar Muhammadu Buhari. Kungiyar ta ce Buhari ne ya jefa Tinubu a matsala.
Hon. Lawan Shettima Ali da ke wakiltar mazabar Ngazargamu yana fuskantar barazanar bayan yan yankin sun tabbatar da cewa bai tabuka musu komai ba.
A labarin nan, za ku ji cewa jam'iyyar NNPP reshen jihar Kano ta barranta yan takararta a zaben kananan hukumomi mai zuwa da amfani da miyagun kwayoyi.
Siyasar Arewa
Samu kari