Shugaban Sojojin Najeriya
An zubar da jinin Bayin Allah a Zamfara a lokacin da Musulmai ke da azumi a bakinsu. Mazauna Birnin Magaji sun bayyana irin kisan dauki dai-daya da ake yi masu.
Rahotanni daga mazauna kauyen Unguwan Liman sun nuna cewa yan ta'adɗa sun kashe Magajin Gari, sun kuma yi awon da mutane maza da mata da yawa a jihar Kaduna.
Rundunar sojin Najeriya da haɗin guiwar yan bangan yanki sun nuna wa yan bindiga yadda ake yaƙi a fagen fama, sun dakile harin da aka kai kauyuka biyu a Zamfara
Rahotanni sun nuna cewa rijistaran kotun shari'ar Musulunci da ke garin Ibbi, karamar hukumar Mashegu, jihar Nejaz Mallam Namaru, ya rasu a wurin masu garkuwa.
Wasu rahotanni sun yi ikirarin cewa maharan sun sheƙe akalla mutane 9 ciki har da jami'an tsaro a wani sabon hari da suka ka yankin Birnin Gwari, a Kaduna.
A wani kauye da yake cikin karamar hukumar Kabba Bunu ta jihar Kogi, ‘Yan bindiga sun kai harin tsakiyar dare, sun yi awon gaba Mai Martaba da wasu mutum biyu.
Dakarun rundunar sojojin Najeriya na Operation Forest Sanity (OPFS) sun yi nasarar kashe kasurgumin shugaban yan bindiga, Isiya Danwasa wanda ya fitini Kaduna.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar lalata haramtattun matatun man fetur da dama a yankin Niger Delta. Sojojin sun kuma kwato kayayyakin makudan kuɗi.
Hedkwatar tsaro ta ba yan Najeriya tabbacin cewa kasar bata karkashin kowace barazana da zai kai ga shigo da dakarun Majalisar Dinkin Duniya cikin kasarta.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari