Shugaban Sojojin Najeriya
Kungiyar Kiristocin Najeriya (CAN), ta nuna rashin goyon bayanta ga matakin amfani da ƙarfin soji da shugaban Najeriya Bola Tinubu ke shirin yi a kan Nijar.
Sojojin juyin mulkin Jamhuriyar Nijar sun kafa sabuwar gwamnati mai dauke da ministoci 21 don tabbatar da ikonsu yayin da su ke fuskantar barazana daga ECOWAS.
Hambararren shugaban kasar Nijar, Mohamed Bazoum ya bayyana irin halin da ya tsinci kansa a ciki bayan juyin mulki, ya ce babu magani sai busasshiyar shinkafa.
A yau Sarkin Kano na 14, kuma Halifan darikar Tijjaniyyah na Najeriya, Muhammadu Sanusi II, ya samu ganawa da Shugaban mulkin sojan Nijar, Abdulrahmane Tchiani.
Jigon jam'iyyar PDP Daniel Bwala, ya shawarci Tinubu da ECOWAS kan yadda za su ɓullowa lamarin sojojin jamhuriyar Nijar. Ya zayyano muhimmiman abubuwa guda 9.
Gwamnan Katsina ya kai samame zuwa mafakar ‘Yan Iska da dare a jiyan nan. Gwamna Dikko Radda ya kira taron gaggawa da shugabannin jami’an tsaro kafin harin.
Tun bayan juyin mulkin da sojoji suka yi a jamhuriyar Nijar, abubuwa da dama sun faru inda kuma har yanzu abubuwa ke ci gaba da faruwa a ciki da wajen ƙasar.
A Arewa ‘Yan bindigan sun yi alkawarin ajiye makamansu idan aka sasanta da gwamnati. ‘Yan bindiga sun fara tunanin yadda za a lallabi gwamnati domin ayi sulhu
Sojojin Najeriya sun yi nasarar kashe wasu 'yan ta'addan da suka addabi jama'a a jihohin Arewacin Najeriya. Arewa na yawan fama da barnar 'yan ta'adda musamman.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari