Shugaban Sojojin Najeriya
Dakarun sojin Najeriya a jihohin Kaduna da Borno sunyi nasarar ceto mutum 21 da yan bindiga suka yi garkuwa dasu. Janar Danlami, kakakin soji ya sanar da hakan.
Hedkwatar tsaro ta fede biri har wutsiya cewa bidiyon da ke nuna Alhassan Ado Doguwa yana harba bindigar AK-47 karkashin kulawar sojoji a dajin Falgore ne.
Dakarun Rundunar Hadin Gwiwa ta Kasa da Kasa (MNJTF) sun yi nasarar kama mayakan Boko Haram da ISWAP 900 tare da iyalansu da masu taimaka musu a dajin Sambisa.
Wasu yan ta'adda da ba a san ko su wanene ba sun kashe mutane 10 a yayin wata sabuwar hari da suka kai garin Atyap da ke karamar hukumar Zangon Kataf a Kaduna.
Jaruman sojojin Najeriya na 13 Birgade, Calabar, karkashin Operation Akpakwu, sun ceto kwamishinan harkokin mata a Cross Rivers, Mrs Gertrude Njar da aka sace.
Za a ji labari EFCC ta ce Hafsun sojojin sama da aka yi a 2014 ya sace kudin tsaro. Air Marshall Adesola Amosu ya rike gidan sojan sama ne tsakanin 2014 da 2015
Wani kurtun sojan kasa ake zargin ya harbe uban gidansa da abokin aikinsa, kuma ya kashe kan shi. Za a ji kwamitin BOI zai yi bincike domin gano abin da ya faru
Rikicin dake tsakanin yan ta'addan daula islamiyya a yankin Afrika ta yamma da yan ta'addan Boko Haram na cigaba da ta'azzara inda aka kashe yan Boko Haram 200.
Dakarun sojojin na Operation Whirl Punch, da Dakaru na musamman na Bataliya ta 167 sun kashe wani dan ta'adda a Kaduna, sun kuma ceto mutane 14 daga aka sace.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari