Shehu Sani
Tsohon sanatan Kaduna, Shehu Sani ya bayyana wasu dalilai kwarara guda biyar da ke jawo juyin mulki a Nahiyar Afirka ta Yamma, daga cikinsu akwai matsalar tsaro
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani, ya caccaki matakin amfani da ƙarfi da kungiyar ECOWAS ke shirin yi akan sojojin da suka yi juyin mulki.
Labari ya bazu cewa sojojin juyin mulki na jamhuriyar Nijar sun sha alwashin halaka hamɓararren shugaban ƙasar Mohamed Bazoum muddun ƙungiyar ECOWAS ta yanke.
Sanatan Kaduna ta Tsakiya, Shehu Sani ya yi shagube kan kin tabbatar da Nasir El- Rufai a mukamain minista, ya ce yanzu tsohon gwamnan ya zama abin tausayi.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani, ya shawarci sanatoci kan abinda ya kamata su yi game da buƙatar da Tinubu ya aika musu ta batun tura soji.
Tsohon ɗan takarar shugabancin ƙasa na jam'iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar ya yi tsokaci dangane da batun juyin mulkin jamhuriyar Nijar. Ya ce ba matakan.
Sanata Shehu Sani ya soki jawabin Shugaba Tinubu inda ya kwatanta da cewa ba maraba da na Buhari, ya ce mutum na bukatar fanka idan ya na sauraran jawabin.
Shehu Sani, tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, ya fadi wasu dalilai 13 da ya kamata Najeriya ta duba kafin ta jefa kanta cikin yaƙi da jamhuriyar Nijar. Shehu.
Tsohon sanata a Najeriya ya bayyana dalilin da yasa ake yawan samun juyin mulki a kasashen Afrika, kasancewar kasashen na da alaka da wasu kasashen waje yanzu.
Shehu Sani
Samu kari