Shehu Sani
Farfesa Wole Soyinka ya yi kakkausar suka ga mutanen da ke cewa sai mawaki Davido ya nemi afuwa akan bidiyon daya yada wanda ya jawo kace-nace a Arewacin kasar.
Sanata Shehu Sani ya yi kira ga kungiyar shirya gasar shiga kundin bajinta na Guinness da ta bayar da fifiko wajen samun bayanan lafiyar masu shiga gasarta.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Shehu Sani ya bayyana cewa a yanzu fa na hannun daman tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari sun dawo marayu a jam'iyyar APC.
Tsohon 'dan majalisa, Sanata Shehu Sani ya yi martani ga murabus din Abdullahi Adamu a matsayin shugaban jam’iyyar All Progressives Congress (APC) na kasa.
Tsohon sanatan Kaduna ya yi martani kan tallafin N8,000 da Tinubu zai bayar inda ya ce kafin 'yan Najeriya su karbi kudin ya kamata su yi addu'a don kariya.
Shehu Sani ya ce idan har hukuncin kotu bai kai nasara ga Tinubu ba, ya rasa shugabancin kasa, Allah ne kadai zai kare shi daga bakin tsohon shugaban Kaduna.
Shehu Sani, tsohon sanatan Kaduna kuma dan fafutuka, ya yi bayanin manufar da ke tattare da zanga-zangar zaman gida lokacin da suka fara shi a yankin arewa.
Shehu Sani ya shawarci Shugaba Tinubu da ya kauracewa aikata wasu kurakurai guda biyu a yayin gudanar da mulkinsa. Shehu wanda tsohon sanata ne na Kaduna ta.
Shehu Sani wanda shi ne tsohon Sanatan da ya wakilci Kaduna ta tsakiya a majalisa ya ce a cafke masu rike da madafan iko da tsofaffin Gwamnoni da Ministoci.
Shehu Sani
Samu kari