Shehu Sani
Shehu Sani ya ce idan har hukuncin kotu bai kai nasara ga Tinubu ba, ya rasa shugabancin kasa, Allah ne kadai zai kare shi daga bakin tsohon shugaban Kaduna.
Shehu Sani, tsohon sanatan Kaduna kuma dan fafutuka, ya yi bayanin manufar da ke tattare da zanga-zangar zaman gida lokacin da suka fara shi a yankin arewa.
Shehu Sani ya shawarci Shugaba Tinubu da ya kauracewa aikata wasu kurakurai guda biyu a yayin gudanar da mulkinsa. Shehu wanda tsohon sanata ne na Kaduna ta.
Shehu Sani wanda shi ne tsohon Sanatan da ya wakilci Kaduna ta tsakiya a majalisa ya ce a cafke masu rike da madafan iko da tsofaffin Gwamnoni da Ministoci.
Sanata Shehu Sani na kan ra'ayin cewa, bata lokaci ne gwamnati ta tsaya wani tattaunawa da 'yan bindigan da suka addabi jama'ar gari. Ya bayyana dalilinsa uku.
Tsohon dan majalisar Kaduna, Bola Ahmed Tinubu da ya binciki tsoffin ministocin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari sannan ya kwato kudaden da aka wawure.
Sanata Shehu Sani ya bukaci Shugaban Kasa Bola Tinubu da ya binciki tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, ministocinsa, tsoffin shugabannin tsaro da sauransu.
Tsohon sanatan Kaduna ta tsakiya, Sanata Shehu Sani ya yi tsokaci game da ƙarin albashin da aka yi wa manyan 'yan siyasa na kaso 114%, inda ya ce na ƙananun.
Wata babbar kotu a jihar Kaduna ta yi fatali da ƙarar da tsohon gwamnan jihar Ƙaduna, Nasir Ahmed El-Rufai, ya shigar da Sanata Shehu Sani kan zargin ɓata suna.
Shehu Sani
Samu kari