Ilmin Sakandare a Najeriya
An ruwaito yadda wata mummunar gobara ta kama wasu makarantun sakandare a jihar Anambra. An alanta tashin wutar da lamarin da ke da alaka da hunturu.
Gwamnatin tarayya ta ce za ta gina wata makarantar sakandare ta zamani a Abuja, wacce za a kashe naira biliyan 1.7 wajen gina ta, kuma a cikin shekara daya.
A wani abin nuna godiya ta samun ilimi, wani dalibi ya ba tsohon malamin sa kyautar sabuwar a jihar Anambra. Ya kuma ba shi kyautar N100,000 ya sha mai.
Gwamna Agbu Kefas ya ce nan gaba kadan za a dakatar da daukar masu kwalin NCE aikin koyarwa a jihar Taraba, sai kana da kwalin digiri na daya ko na biyu.
Masana harkokin ilimi sun fitar da wasu muhimman dalilai da suka sa ilimi ya gaza a Najeriya musamman a makarantun firamare da yara ba sa iya karatu.
Tsohon ministan ilmi, Farfesa Tunde Adeniran, ya bayyana cewa yan Najeriya na rububin zuwa Jamhuriyar Benin samo digirin bogi saboda cin hancin dake kasar nan.
Rahotanni sun yi ta yawo kan dan jaridar da ya bankado yadda ake samun digirin bogi daga wata jami'a a Jamhuriyar Benin. Dan jaridar ya ce N600k kawai ya kashe.
Shugaban Najeriya, Bola Tinubu ya ce gwamnatinsa ta ware naira biliyan 100 domin dawo da shirin ciyar da dalibai abinci a fadin kasar. Shirin zai bunkasa harkar koyo
Hukumar kashe gobara ta tarayya ta sanar da fara daukar ma'aikata, an nemi 'yan Najeriya da suka cancanta da su nemi aikin ko za su dace. Mako shida za a rufe shafin
Ilmin Sakandare a Najeriya
Samu kari