Ilmin Sakandare a Najeriya
Wani dalibin makarantar sakandiren gwamnati da ke birnin tarayya Abuja, ya rada ransa. Dalibin ya bar duniya ne bayan ya taka wayar wutar lantarki.
Rahotanni sun tabbatar da bullar wata sabuwar cuta da ake tunanin sankarau ce a jihar Yobe. Bullar cutar ya jawo sanadiyyar rasuwar dalibai 20 har lahira.
Ministan babban birnin tarayya (FCT) Nyesom Wike ya amince a fitar da naira biliyan 30.9 don gyara akalla makarantu 62 a fadin birnin Abuja kafin watan Mayu.
An ruwaito yadda wata mummunar gobara ta kama wasu makarantun sakandare a jihar Anambra. An alanta tashin wutar da lamarin da ke da alaka da hunturu.
Gwamnatin tarayya ta ce za ta gina wata makarantar sakandare ta zamani a Abuja, wacce za a kashe naira biliyan 1.7 wajen gina ta, kuma a cikin shekara daya.
A wani abin nuna godiya ta samun ilimi, wani dalibi ya ba tsohon malamin sa kyautar sabuwar a jihar Anambra. Ya kuma ba shi kyautar N100,000 ya sha mai.
Gwamna Agbu Kefas ya ce nan gaba kadan za a dakatar da daukar masu kwalin NCE aikin koyarwa a jihar Taraba, sai kana da kwalin digiri na daya ko na biyu.
Masana harkokin ilimi sun fitar da wasu muhimman dalilai da suka sa ilimi ya gaza a Najeriya musamman a makarantun firamare da yara ba sa iya karatu.
Tsohon ministan ilmi, Farfesa Tunde Adeniran, ya bayyana cewa yan Najeriya na rububin zuwa Jamhuriyar Benin samo digirin bogi saboda cin hancin dake kasar nan.
Ilmin Sakandare a Najeriya
Samu kari