Kudin Makaranta
Gwamnatin Kwara ta kaddamar da rabon tallafin karatu na shekarar 2023/2024 ga dalibai kusan 9,989 da za a yaye. An tantance dalibai 27,314 daga kananan hukumomi 16.
Babban bankin ƙasa (CBN) ya sake ɗaukar mataki kan ƴan canji, a wannan karon ya soke lasisin mutum 4,173 bisa abinda ya kira rashin bin ƙa'idojin kasuwar canji.
Gwamnatin jihar Kebbi karkashin jagorancin Gwamna Nasir Idris Ƙauran Gwandu, ta kulle manyan makarantun kuɗi guda biyu kan ƙin biyan hakkin gwamnati.
Ana fama da kudin man fetur a wajen kai yara karatun boko, Nyesom Wike ya kara haraji. Karin kudin da aka yi zai fara tasiri ne daga watan Junairun 2024.
Lola Bowoto, wata 'yar Najeriya da ke karatu a jami'ar kasar Ingila, ta shiga shafukan sada zumunta inda ta nemi taimakon mutane domin ta biya ta kudin makaranta.
Gwamnatin jihar Kano ta ware N8bn a gina firamare, kuma za a tanadi kayan aiki na zamani a makarantun karkara sannan ta ware kudi domin gyara sauran makarantu.
A wani abin nuna godiya ta samun ilimi, wani dalibi ya ba tsohon malamin sa kyautar sabuwar a jihar Anambra. Ya kuma ba shi kyautar N100,000 ya sha mai.
Dan majalisar tarayya da ke wakiltar mazabar Fagge, ya ba dalibai 512 daga makarantun jami'a da na sakandire tallafin miliyoyin naira. Zai kuma gina firamare.
Da ake tattara jjami’o’i 20 da suka fi kowane kyau a nahiyar Afrika a shekarar nan, ba a labarin makarantun Najeriya. Jami’ar Kafr El Sheikh ta na kan gaba.
Kudin Makaranta
Samu kari