
Kudin Makaranta







Dalibai da dama da suka samu N20,000 daga asusun NELFund matsayin alawus din watan Yuli sun nuna farin cikinsu yayin da suka sayi kayan abinci da kudin.

Gwamnatin jihar Zamfara ta karyata cewa ta ware kudi ₦19.3bn ga kayan dafa abinci a jihar. Gwamna dauda Lawal ya bayyana cewa ₦400m aka ware ga aikin.

Gwamnatin Birtaniya na gayyatar dalibai daga Najeriya da wasu kasashen waje domin neman tallafin karatu daga Chevening gabanin zangon karatu na 2026-26.

Dalibai da malaman jami'ar Bayero sun shiga alhini bayan rasuwar Farfesa mai matsalar gani na farko a Najeriya, Farfesa Jibril Isa Diso.Kafin rasuwarsa malami a BUK.

Gwamnatin jihar Taraba ta hannun ma'aikatar ilimin jihar ta dakatar da shugabannin makarantun sakandare 7 bayan kama su suna karbar kudi daga hannun dalibai.

Hukumar asusun NELFund ta sanar da cewa ta dakatar da ba daliban manyan makarantu mallakin jihohi damar neman rancen kudin karatu har na tsawon mako 2.

Hassan Sani Tukur yana cikin wadanda suke taimakwa gwamnan jihar Kano. Legit Hausa ta tattauna da shi bayan Abba Kabir Yusuf ya cika shekara daya a ofis.

Shugaban majalisar dattawa, Sanata Goodwill Akpabio ya bayyana cewa an zabi dalibai sama da 30,000 domin samun lamunin karatun NELFUND da Bola Tinubu ya kawo.

Gwamnatin jihar Jigawa ta sanar da shirin dawo da kai dalibai kasar Singapore domin cigaba da karatu. Gwamnan jihar, Umar A. Namadi ne ya sanar da haka.
Kudin Makaranta
Samu kari