Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Yayin da sarautar Kano ke kasa tana dabo, Sarkin masarautar jihar na 16, Malam Muhammadu Sanusi II ya nada mai unguwar Mazugal, Hamisu Sani a karamar hukumar Dala.
Wanda ya assasa jam'iyyar NNPP, Dakta Boniface Aniebonam ya bukaci duka bangaroribln biyu a rikicin sarautar Kano da su yi taka tsan-tsan wurin bin doka.
Duk da umarnin kotu kan tuge Muhammadu Sanusi II daga kujerar sarautar Kano, Hakimai da shugabannin addini na ci gaba da nuna goyon baya ga Sarkin.
Daya daga ‘ya’yan marigayi Ado Bayero, Zainab Ado Bayero, ta tunatar da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu nauyin da ya rataya a wuyansa cikin gaggawa.
Mataimakin gwamnan jihar Kano, Abdulsalam Aminu Gwarzo ya kai ziyara wurin Sarki Muhammadu Sanusi II a fadarsa duk da umarnin Babbar Kotun Tarayya.
Mambobi 12 na majalisar dokokin jihar Kano sun yi mubaya'a ga Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado Bayero yayin da suka kai masa ziyara a fadar Nasarawa jiya.
Shugaban kungiyar lauyoyi ya kasa (NBA) Yakubu Maikyau, OON, SAN ya bayyana yadda ake ta sabata juya ta da hukuncin kotu kan dambarwar masarautar.
Yayin da ake ci gaba dambarwar sarautar jihar Kano, wani lauya mai suna Wale Adeagbo ya yi karin haske kan umarnin kotuna masu cin karo da juna da aka bayar.
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta bayyana cewa an kara yawan jami’an tsaro a wurare masu muhimmanci domin dakile duk wani yunkurin tayar da hankali.
Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Samu kari