Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Mutane da dama a Kano sun fara shiga fargaba kan yawaitar ƴan daba a fadin jihar musamman saboda rigimar sarauta da ake yi inda suka bukaci karin jami'an tsaro.
Rundunar ƴan sanda a jihar Kano ta tabbatar da dakile harin ƴan daba da suka yi yunkurin kai hari gidan shugaban jam'iyyar APC, Abdullahi Abbas a ranar Juma'a.
Mazauna jihar Kano, musamman makwaftan fadar Sarkin Kano, sun koka kan yawaitar 'yan tauri a yankin fadar. An ce ayyukan 'yan taurin ya fara barana ga rayuwar jama'a
Hudubar da Mai Martaba Sarkin Kano, Lamido Sanusi ya gabatar a Sallar Juma'a a ranar 31 ga watan Mayu ta haifar da cece-kuce a jihar. An zargi sarkin da yin habaici.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya ja hankalin iyayen yara da su kula da tarbiyar 'ya'yansu domin samar da ingantacciyar Kano da kasa baki daya.
A nan mun kawo maku alaka, dangantaka, rauwa da salsala, labari da sauran bayanai a kan ‘yar Sakin Kano, Zainab Ado Bayero da ta fito daga kudu maso kudun Najeriya.
Yayin da jami'an tsaron Gwamnatin Tarayya ke gadin fadar Aminu Ado Bayero, ƴan tauri da ke gadin Sarki Muhammadu Sanusi II sun koka kan rashin ba su kulawa.
Jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) ta yabawa gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, kan dawo da Muhammadu Sanusi II a kan sarautar Sarkin Kano.
Wata kungiya ta taso Gwamna Abba Kabir Yusuf a gaba kan rikicin masarautar Kano. Kungiyar ta kawo mafita kan yadda za a warware rikicin masarautun.
Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Samu kari