Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Yayin da ake cikin ruɗani umarnin kotuna da suka sha banban, ɗan takarar gwamna inuwar jam'iyyar NNPP a jihar Ogun, Ajadi ya yaba da dawowar Sanusi II.
Wata kotun tarayya da ke zamanta a Kano ta ba da umarnin a fitar sa Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II, daga fadar Sarkin Kano ta Gidan Rumfa.
Wata babbar kotun jihar Kano ta hana jami'an tsaro na 'yan sanda, DSS da sojoji fitar da Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II daga fadar Sarki ko cafke shi.
Kungiyar kwararrun ma'aikata a Arewacin Najeriya (NPF) ta roki Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero ya rungumi kaddara sauke shi da gwamnati ta yi.
Wasu lauyoyi, wadanda suka bayyana kan su a matsayin 'kungiyar lauyoyin Arewa' sun ba gwamnan Kano Abba Yusuf wa'adin awa 48 ya tsige Sarki Muhammadu Sanusi II.
Ba da umarnin dakatar da mayar da Muhammadu Sanusi II a matsayin Sarkin Kano ba shi ne karon farko da Mai shari'a A.M Liman ya shiga cikin cakwakiya ba.
An gano jami'an sojoji da ƴan sanda makare kusa da fadar Nasarawa bayan umarnin babbar kotun jihar Kano kan tuge Aminu Ado Bayero daga fadar ƙarfi da yaji.
Mataimakin shugaban jam'iyyar APC a yankin Arewa maso Yamma, Salihu Lukman ya soki tsoma baki da Gwamnatin Tarayya ta yi a rikicin sarautar Kano.
Jama'a sun shiga ɗimuwa bayan jin karar harbe-harbe masu tayar da hankali daga fadar Nasarawa inda Sarkin na 15, Aminu Ado Bayero ke zaune a jihar Kano.
Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Samu kari