Haduran mota a Najeriya
Galadiman Tangale kuma hakimin Bare a jihar Gombe, Alhaji Yunusa Adamu Fawu, ya rasa mutum biyu daga cikin iyalansa a wani hatsarin mota da ya rutsa da su.
Wasu munanan haduran mota a jihar Bauchi, sun janyo asarar rayuka da dama. Haduran motan wadanda suka auku a wurare daban-daban a jihar sun auku ne a makon nan.
Hukumar kiyayye haddura, FRSC, reshen jihar Kano ta tabbatar da afkuwar wani mummunan hadari wanda yayi sanadin rasuwar mutane 17 yayin da wasu suka jikkata.
Wata motar bas na kai 'yan firamari makaranta ta yi kundunbala a Legas a safiyar yau Alhamis 15 ga watan Maris a unguwar Surulere. Mutanen ciki sun jikkata.
Yanzu muke samun labarin yadda hadarin mota ya hallaka mutane da yawa a jihar Bauchi da ke Arewa maso Gabashin Najeriya. Wannan lamari ya faru ranar Litinin.
Hukumar kula da sufurin jiragen kasa a Najeriya ta ce direban Motar Bas din ma'aikata ne ya yi gangancin tsallake layin dogo duk da motoci da yawa sun tsaya.
Mutane 15 ne suka rasu sakamakon wani mummunan hadarin mota da ya faru a jihar Bauchi sannan wasu mutum 7 sun jikkata. Kwamandan FRSC na Bauchi ya tabbatar.
Za a ji labarin yadda Shugaban Jam’iyya APC da ‘Dan takaran kujerar Gwamna suka gamu da hadari a mota, amma Ubangiji ya nuna masu aya, domin duk sun kubuta.
Labarin da muke samu daga jihar Ondo ya bayyana yadda wata tankar mai ta fadi ta kama da wuta a jihar. An bayyana yadda lamarin ya faru a ranar Larabar yau.
Haduran mota a Najeriya
Samu kari