Rabiu Kwankwaso
Ko "Diris" Ba Zan Saka Hannu Na a Cikin Gwamantin Kano Mai Zuwa Ba - Kwankwaso Yayi Alkawari Guda Ga Gwamnatin Abba Gida-Gida Mai Zuwa Ida Yace Zai Bada Shawara
Duk da INEC ta bai wa Abba Kabir Yusuf da mataimakinsa Kwamared Aminu Abdulsalam Gwarzo takardar shaidar cin zabe, APC a Kano ta shirya zuwa kotun karar zabe.
Sanata Rabiu Kwankwaso, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NNPP a zaben Fabrairun 2023, ya zargi Shugaba Muhammadu Buhari da rashin shirya sahihin zabe.
Dazu aka ji Sunusi Bature Dawakin-Tofa ya zama Sakataren yada labarai na Abba Kabir Yusuf. Dawakin-Tofa ya yi aiki da FCDO, USAID, Melinda Gates da sauransu.
Zababben Gwamnan jihar Kano a NNPP ya ce iyalinsa ba za su shiga harkar shugabancin jama’a ba. Abba Gida Gida yana so Nasiru Yusuf Gawuna ya dauki kaddara.
Yusuf Haruna, fitaccen jarumi, mai wasan barkwanci kuma mawaki a Kannywood da aka fi sani da Baban Chinedu ya ce ba hannun Kwankwaso a harin da aka kai masa.
Za a ji zababben ‘Dan Majalisar Wudil da Garko, Malam Abdulhakeem Kamilu Ado ya gabatar da karatun Ramadan, nasararsa a zabe ba ta canza komai a wannan karo ba.
Farfesa Ahmad Doko Ibrahim na jami’ar ABU Zaria ya ce New Nigeria Peoples Party ta ci kuri’u 1.09m a Kano, a Bauchi da Katsina, an ci zabe da da kuri’u barkatai
Za a ji Mai ba Gwamnan jihar Taraba shawara, Nelson Len zai je Majalisa. Ibo da Mata 2 za su tafi Majalisar dokoki yayin da APC da NNPP suka samu kujeru a jihar
Rabiu Kwankwaso
Samu kari