Rabiu Kwankwaso
‘Yan taware a NNPP su na zargin ‘Yan bangaren Rabiu Musa Kwankwaso da handame Naira Biliyan 1. An juyo kan mutanen Kwankwaso a rikicin, za a binciki kudin fam.
A lokacin da wata gada ta ruguje a Gwarzo, mazauna yankin sun tuntubi Barau Jibrin domin ya taimaka masa. Gwamnatin Abba Kabir Yusuf ba ta ji dadin aikin ba.
Gwamnan Kano ya nada masu bada shawara na musamman da wasu wadanda za su rika taimaka masa a MDAs. Abba Gida Gida ya yi hakan ne domin ya jawo matasa a gwamnati
Abba Kabir Yusuf ya amince da karin nadin mukamai sama da 100. Abba Gida Gida ya bada mukaman SR da SSR domin a samu wakilai masu dauko rahotanni a ma’aikatu
Jigon NNPP kuma ɗaya daga cikin shugabanninta na ƙasa, Robert ya bayyana cewa har yau Kwankwaso mamba ne a jam'iyyar domin BoT bai isa ya dakatar da shi ba.
Tsohon gwamnan Kano kuma ɗan takarar shugaban ƙasa a inuwar NNPP, Rabiu Musa Kwankwaso ya yaba wa shugabannin jam'iyyar na jihohi bisa jajircewar da suka yi.
Shugaban NNPP na kasa, Mallam Kawu Ali ya fadi halin da ake ciki, ya ce har gobe Rabiu Musa Kwankwaso cikakken ‘Dan jam’iyyar NNPP ne, ba a dakatar da shi ba.
Jigon jam'iyyar NNPP, Buba Galadima ya bayyana cewa da izinin jam'iyyar NNPP Rabiu Musa Kwankwaso ya gana da Shugaba Bola Tinubu a kasar Faransa kwanakin baya.
Jigon jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP), Buba Galadima, ya yi magana kan batun dakatarwar da aka yi Rabiu Musa Kwankwaso daga jam'iyyar na wata shida.
Rabiu Kwankwaso
Samu kari