Rabiu Kwankwaso
Wasu Angwaye da Amaren Auren Hisbah sun yi ƙarar Tsohon Kwamishinan Ganduje Malam Garba Yusuf a Babbar Kotun Shari'ar Muslunci ta Kasuwa da ke Shahuci a Kano.
Shugaban jam’iyyar APC na kasa ya ce Nasiru Gawuna zai karbi mulkin Kano, Abdullahi Ganduje ya fitar da jawabi bayan nasarar da Alhasan Ado Doguwa a kotu.
Rigingimun jam'iyyar NNPP sun buɗe sabon babi yayin da masu ruwa da tsaki a jam'iyyar na shiyyar Arewa maso Yamma suka amince da matakin korar Kwankwaso.
An ga matasa da suka ƙunshi maza da mata waɗan da suka haddace Alƙur'ani mai girma sun yi cincirindo a gidan Rabiu Kwankwaso domin neman gurbin shiga makaranta.
Abba Gida-Gida ya fadi yadda aka samu dukiyar yin ayyuka bayan samun gwamnati babu kudi. Gwamna ya ce bai shigo wannan gwamnatin ne domin ya yi sata ba.
An gano yadda tsohon Shugaban Hukumar KASCO da ‘ya ‘yansa su ka wawuri N4bn a Kano, yanzu haka Ana shari’a tsakanin tsohon shugaban da Gwamnatin Abba Kabir Yusuf.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi magana kan sabon shirin ba almajirai mahaddata Al-Qur'ani tallafin yin karatun zamani a jihar Kano.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Kwankwaso ya kaddamar da hukumar kula da inganta ilimin zamani na almajirai a jihar da kuma ba su horaswa na musamman.
Gwamna Abba Kabir da Sanata Rabiu Kwankwaso sun gwangwaje dalibai da makudan daloli har 200 kafin tashinsu zuwa kasar Indiya don karo karatun digiri na biyu.
Rabiu Kwankwaso
Samu kari