Rabiu Kwankwaso
Takaddama kan takardun karatun shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ta sanya an bankaɗo takardun karatun da ƴan takarar shugaban ƙasa na 2023 suka ba INEC.
Jam'iyyar NNPP ta mayarwa Atiku da martani cewa ya daina neman janyo dan takararta, Rabiu Kwankwaso cikin shari’arsa ta kalubalantar zaben nasara Shugaba Tinubu.
Jam'iyyar NNPP a jihar Kano ta bayyana cewa babban kuskuren da Tinubu ya yi shi ne na zaban Ganduje a matsayin shugaban APC, ta ba shi shawara ya dawo ga kwankwaso.
Abba Kabir Yusuf ya garzaya kotu domin ya iya zama a kan kujerar Gwamna a Kano. Lauyan da yake kare Bola Tinubu a kotun zabe, Wole Olanipekun SAN zai tsayawa NNPP
A Kano, wasu masu neman auren da Hisbah za ta yi su na da ciki, wasu sun kamu da HIV. HISBAH ta ce za a iya la’akari da su idan sun jurewa shan magunguna.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar Labour, Peter Obi ya yi fatali da rokon Atiku Abubakar na neman hadin kai don kwato mulki a hannun Shugaba Bola Tinubu.
Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa na PDP ya yi kira ga takwarorinsa na LP da NNPP, Obi da Kwankwaso su hada kai da shi a kokarinsa na korar Tinubu daga mulki
Kwamitin amintattu (BoT) na jam’iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) ta amince da korar Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, dan takararta na shugaban kasa a zaben 2023.
Wata kungiyar yaƙi da ta'addanci NCAT a taƙaice ta yi kira ga sufetan yan sandan Najeriya ya aika a kamo Rabiu Kwankwaso biza zargin barazana ga rayuwar alƙalai.
Rabiu Kwankwaso
Samu kari