Rabiu Kwankwaso
A Kano, Jam’iyya mai mulki watau APC ta na da kujeru 14 ne a majalisar dokoki. NNPP ta samu ‘Yan majalisar jiha 26, PDP ba ta iya samun ko ‘Dan majalisa 1 ba
Ministan ayyuka da gidaje, Babatunde Fashola, ya bayyana hangensa cewa manyan yan takarar jam'iyyun adawa uku sun taka rawa har Bola Tinubu ya ci zabe a saukake
‘Yan NNPP sun karu a Jihar Kano, nasarar Jam’iyyar NNPP ta karu a zaben majalisa. Muhammad Bello Shehu ya doke Aminu Sulaiman Goro da Shuaibu Abubakar a Fagge
A zaben yau ne za a su wanene za su zama Sanatocin jihar Sokoto da na Zamfara ta tsakiya. Mun tattaro zabukan Gwamnoni, ‘Yan majalisa da Sanatoci da ake jira.
Shugaban Jam’iyyar NNPP da ‘Dan Takaransa su na rigima Kan shari’ar zabe. Tsohon shugaban Jam’iyyar NNPP na reshen Ogun, ya ce babu wanda zai canza masu Lauya
An kori Abdulmumin Jibrin daga matsayin Darekta a Hukumar FHA mai kula da gidajen tarayya, ‘dan siyasar ya kauracewa aikinsa ba tare da kwakkwaran dalili ba.
Jam’iyyar NNPP mai alamar kayan marmari ta nada sabon shugaba na kasa. Alhaji Abba Kawu-Ali aka zaba ya canji Farfesa Rufai Ahmed Alkali da ya ajiye aikinsa.
Gwamnan Kano ya ce azarbabin Abba Kabir Yusuf ya nuna bai san inda ya dosa ba. Abba Gida Gida ya yi wa Abdullahi Ganduje raddi duk da bai jin dadin katsalandan.
Sagir Koki, zababben dan majalisar Kano mai wakiltar Kano Municipal ya kwaikwayi maganar Peter Obi, dan takarar shugaban kasa na LP yayin hirarsa da Oyedepo.
Rabiu Kwankwaso
Samu kari