Jam'iyyar PDP
Dakarun sojoji, ƴan sanda da wasu jami'an tsaro sun kai ɗauki babbar hedkwatar PDP ta kasa da ke Abuja bayan rigima ta ɓarke a taron Majalissr amintattau BoT.
Sanata Samuel Anyanwu da Sunday Ude-Okoye sun yi 'yar arangama kan kujerar sakataren PDP na ƙasa a wurin taron ƴan majalisar amintattu watau BoT.
Peter Obi ya ce yana maraba da hadakar 'yan adawa domin tunkarar APC a zaben 2027. Ya ce dole hadakar ta kasance domin ceto Najeriya daga kuncin rayuwa.
Rahotanni sun tabbatar da rasuwar diyar mataimakiyar gwamnan Akwa Ibom mai suna Mrs Blessing wacce ta rasu a birnin Port Harcourt da ke jihar Rivers a yau Talata.
Tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP a zaben 2023, Alhaji Atiku Abubakar, ya yi magana kan barazanar da ke tunkarar dimokuradiyyar Najeriya.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ba da shawarar yadda za a inganta dimukraɗiyya inda ya caccaki yan siyasa game da sauya sheka zuwa wasu jam'iyyu.
Hadin shugaban kasa Bola Tinubu ya bukaci Nasir El-Rufa'i ya ji tsoron Allah kan sukar gwamnatin Tinubu. Ya ce kar ya rusa gwamnatin da aka kafa tare da shi.
Atiku Abubakar ya ce Najeriya na iya rasa dimokiradiyya idan ba a yi hankali ba. Ya kuma zargi gwamnatin yanzu da saye ra'ayin 'yan adawa da N50m.
Dan takarar gwamnan jihar Edo a karkashin inuwar jam'iyyar PDP, Dr. Asue Ighodalo, ya shigar da mukaddashin shugaban APC na jihar kara a gaban kotu.
Jam'iyyar PDP
Samu kari