Jam'iyyar PDP
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar cewa ya karyata cewa Atiku Abubakar ya koma jam'iyyar SPD domin takarar shugaban kasa a SDP a zaben 2027.
Yayin da gwamna Bala Mohammed zai kammala mulkinsa a 2027, Sanata Ahmed Abdul Ningi ya bayyana niyyarsa ta tsayawa takarar gwamnan Bauchi a 2027 karkashin PDP.
Chief Abiye Sekibo ya ce Gwamna Fubara ya shawo kan kusoshin Ribas suka juyawa Atiku baya, suka koma layin Tinubu a kokarin da yake na kawo ci gaba a jihar.
‘Yan bindiga sun farmaki matasa masu taron siyasa a Ribas, sun harbi mutum 14. ‘Yan sanda sun sanar da cewa sun kama mutum 1, kuma sun kwace bindiga daga hannunsa.
Tsohon mataimakin shugaban jam'iyyar PDP na kasa, Bode George, ya bayyana cewa abu ne mai sauki a kayar da Bola Tinubu da APC a zaben shekarar 2027.
Tsohon Mataimakin Shugaban PDP na kasa, Bode George ya bayyana cewa PDP za ta yi babban kuksure matukar ta sake tsayar da Atiku Abubakar takarar shugaban kasa.
Yayin da ake shirin gudanar da zaben gwamna a jihar Anambra, jam'iyyar PDP ta rufe siyar da fom ɗin takara amma ba wanda ya siya ko nuna sha'awa.
Majalisar dokokin Ribas ta bai wa Gwamna Fubara wa’adin awanni 48 ya miƙa sababbin sunayen kwamishinoni bayan ta zarge shi da yin nade-nade ba tare da amincewa ba.
Mataimakiyar gwamnan jihar Ribas, Farfesa Ngozi Odu ta musanta raɗe-raɗin da ke yawo cewa ta yi murabus daga matsayinsa saboda matsin lambar da take sha.
Jam'iyyar PDP
Samu kari