Jam'iyyar PDP
Dan majalisar wakilai daga jihar Zamfara, Hon. Aminu Jaji ya karɓi sababbin tuba zuwa jam'iyyar APC da suka hada da tsohon dan takarar gwamna a AAC a zaben 2023.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu, ya fito ya gayawa duniya dalilinsa na komawa jam'iyyar APC daga PDP. Ya ce abubuwa sun sauya a yanzi a APC.
Tsohon makusancin tsohon dan takarar shugaban kasa a APC, Valentine Ozigbo ya tabbatar da cewa Peter Obi ba zai zama dan takarar LP a zaben 2027 ba.
Kotun koli ta Najeriya ta bayyana zaben ciyamomi da aka gudanar a jihar Rivers ranar 5 ga watan Oktoba, 2025 ya saɓawa tanadin doka, don haka bai inganta ba.
Tsohon dan takarar gwamna a jihar Anambra da ya sauya sheka zuwa APC ya ce yana fatan Peter Obi ya biyo shi zuwa jam'iyyar APC domin kawo cigaba a Najeriya.
A kasa da shekaru biyu na mulkin Shugaba Bola Tinubu, 'yan majalisar tarayya 9 sun sauya sheka daga jam'iyyun da suka ci zabe a 2023 APC. Legut Hausa ta yi bayaninsu
Wani kusa a APC a Kudu maso Kudu, Israel Sunny-Goli ya bukaci El-Rufa'i ya hakura da maganar hadaka har sai 2031 bayan Bola Tinubu ya gama mulkin Najeriya.
Nasir El-Rufai, tsohon gwamnan jihar Kaduna, ya bayyana dalilin da ya sa ba zai koma PDP ba duk da sabanin da ke tsakaninsa da APC. Ya kafa sharadin barin APC.
Tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya ce za a sha wahalar tallata Bola Tinubu a Arewacin Najeriya a 2027. Ya ce ana gani kamar komai na tafiya amma ba haka ba ne
Jam'iyyar PDP
Samu kari