Jam'iyyar PDP
Gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, a kokarinsa na samun damar ɗarewa kujerar shugaban ƙasa a 2023, ya kai ziyarar neman goyon baya jihar Katsina.
Kungiyar Arewa ta CNG ta bayyana rashin amincewarta ga wasu maganganun da gwamnan jihar Ondo ya yi. Ta ce hakan na nuni da yana kin Arewa da tsarin dimokradiyya
Shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari tare da jam'iyyarsa ta APC sun nemi kotu ta yi watsi da karar da aka shigar wacce ke neman a tsige shugaba Buhari a daura At
Yusuf Sulu-Gambari, daya daga cikin yan uwan Sarkin Ilorin, Dr Ibrahim Zulu Gambai, ya shiga cikin jerin wadanda za su nemi kujerar dan majalisar wakilai na tar
Kungiyar tsoffin shugabannin kananan hukumomi na jam’iyyar PDP a jihar Jigawa na zawarcin dan tsohon gwamnan jihar, Mustapha Lamido, don ya fito takarar gwamna.
Tsohon shugaban jam’iyyar APC na Jihar Filato, Hon. Latep Dabang da daruruwan mabiyan sa sun koma jam’iyyar PDP daga jam’iyyar APC, Vanguard ta ruwaito. Dama an
Gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, ya ba jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) tabbacin cewa kwanan nan za ta tarbi masu sauya sheka daga jam'iyyu.
Tsohon shugaban jam’iyyar All Progressives Congress (APC) reshen jihar Filato, Hon. Latep Dabang ya sauya sheka zuwa jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP).
Tawagar jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) sun kaiwa tsohon shugaban kasa amulkin sojoji, Ibrahim Badamasi Babangida, ziyara a gidansa da ke garin Minna.
Jam'iyyar PDP
Samu kari