Jam'iyyar PDP
Kotun majistare dake zamanta a Fatakwal ta bada umurnin tsare magoya bayan Atiku a gidan yari har ranar 22 ga Maris. Ana tuhumarsu da yin taro ba bisa ka'ida ba
Ana sauraron zuwan tsohon Gwamnan jihar Gombe wajen taron PDP sai ‘Yan Kalare su ka shiga gidan wani 'dan siyasa Salisu Abdulaziz, sun aukawa mata da matasa.
Shugaban jam’iyyar Peoples Democratic Party ma kasa, Iyorchia Ayu, ya bayyana cewa zautattun mutane ne kawai za su zabi jam’iyyar APC mai mulki a zaben 2023.
Jam'iyyar PDP mai mulki a jihar Edo ta samu ƙarin goyon baya yayin da wasu shugabanni da mambobi sama da 3000 suka tattara kayansu suka bar APC a karshen mako.
Atiku Abubakar ya yi alkawarin kawo sauyi a cikin watanni shidansa na farko a ofis. ‘Dan takaran na jam’iyyar PDP zai kawo dokar da za ta canza fasalin kasa.
Yan kwanaki kafin zaben ranar 25 ga watan Fabrairu, wani hadimin gwamna Aminu Waziri Tambuwal na jihar Sokoto, Abubakar Kwaire ya sauka sheka daga PDP zuwa APC.
Wata kungiyar goyon bayan dan takarar shugaban kasa na PDP, Atiku Abubakar ta roki yan Najeriya da su zabi Wazirin Adamawa domin ceto kasar daga durkushewa.
Biyo bayan zanga-zangar da matasa suka fara wanda ya si ya rikide zuwa rigima a garin Ibadan ranar Juma;a, gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya dakatad da kamfe.
Labarin da muke samu a yanzu, an ce dan takarar gwamnan taraba da ya lashe zaben fidda gwani zai rike tutar jam'iyyar a zaben bana saboda an zaben shi ya kotu.
Jam'iyyar PDP
Samu kari