Jam'iyyar PDP
Shugaban kwamitin amintattu na PDP ta ƙasa, Sanata Wabara, ya sanar da cewa, Wazirin Adamawa ya yi alkawarin sako shugaban IPOB a cikin kwana 100 na farko.
An kashe mutum daya a garin Maigatari sakamakon rikici da ya barke tsakanin magoya bayan jam'iyya APC da PDP a garin Maigatari, Jigawa. Yan sanda sun tabbatar.
Guguwar sauya sheka na cu gaba da cin kasuwa a siyasar Najeriya inda a jihar Ebonyi, jam'iyyar APC mai mulki ta gamu da koma baya ranar Jumu'a da ta gabata.
Babbar jam'iyyar adawa ta ƙasa watau PDP, ta yi garambawul a jadawalin zaben fidda yan takarar gwamna a jihohin Bayelsa, Imo da Kogi sakamakon kamfem 2023.
Mako daya bayan dakatad da shi, uwar jam'iyyar PDP ta kammala sallamar Sanata Chimaroke Nnamani, tsohon gwmanan jihar Enugu daga jam'iyyarta saboda abu guda.
Yayin da zaben 2023 ke kara gabatowa, kwamishinan jihar Zamfara ya bayyana komawarsa jam'iyyar PDP mai adawa. Kwamishinan ya bayyana dalilin komawa jam'iyyar.
Wasu miyagun 'yan bindiga sanye da kayan yan sandan Najeriya sun buɗe wa DG na kamfen Atiku Abubakar reshen jihar Ribas, Sakibo wuta jiya Alhamis a Patakwal.
Atiku Abubakar ya shiga rudani yayin da ya gaza fadin wanda yake so ya gaji Ganduje a zaben 2023 da ke tafe nan ba da jimawa ba a shekarar da muke ciki yanzu.
Atiku Abubakar ya kaddamar da wata katafariyar makarantar haddar Al-Quar’ani da Shekarau ya gina a jihar Kano. Ya yabawa sanatan na mazabar Kano ta Tsakiya.
Jam'iyyar PDP
Samu kari