Jam'iyyar PDP
Mai neman zama shugaban kasa a inuwar PDP, Alhaji Atiku Abubakar, ya roki mazauna Adamawa da Najeriya baki ɗaya su yi amfani wannan dama mai tsaka su zabi PDP.
Jirgin yakin neman zaben takarar kujerar shugaban kasan Najeriya a zaben 2023 na jam'iyyar PDP ya zo karshe inda dan takarar jam'iyyar ya dira jiharsa ta Adamaw
Wasu jam'iyyun siyasa biyar a Najeriya sun rushe tsarinsu zuwa cikin inuwar jam'iyyar PDP kana sun bayyana goyon bayansu ga dan takarar shugaban kasa, Atiku.
Matar Atiku ta yi kaca-kaca da gwamnatin Buhari, ta ce sam babu abn da ke faruwa mai kyau ko ya faru tun hawansa na farko zuwa yanzu. Ta ce an sha bakar wahala.
David Chigbu, mataimakin shugaban jam'iyyar PDP na Abia ya sauya sheka zuwa jam'iyyar APGA yayin da ake tunkarar zabe yana mai ikirarin PDP a jihar mayaudara ne
Mai neman kujerar gwamnan jihar Neja a inuwar PDP, Isah Liman Kantigi, ya yi barazanar mutuwa ga duk wanda ya karbi kuɗinsa amma ya fasa jefa masa kuri'arsa.
Ɗan takarar kujerar shugaban ƙasa na jam'iyyar PDP, Atiku zai kammala yaƙin neman zaɓen sa a jihar sa ta Adamawa a ranar Asabar ta ƙarshen makon nan da muke.
Shehu Sani, tsohon sanatan mazabar Kaduna ta tsakiya ya shawarci gwamnoni da ke fushi da jam'iyyarsu su tattara kayansu su koma jam'iyyar Omoyele Sowore ta AAC.
Wasu mahara da ba'a san ko su waye ba sun je har kofar gida sun yi ajalin ɗan riko na jigon jam'iyyar PDP a Legas, Chief Dapo Sarumi, da karfe 9:00 na dare.
Jam'iyyar PDP
Samu kari