Jam'iyyar PDP
A yayin da zaɓen 2023 yake ƙara ƙaratowa, ƴan takara masu neman kujeru daban-daban sun rigamu gidan gaskiya. Rasuwar su ta sanya dole jam'iyyun su sake zaɓe.
A jiya ne jam’iyyar APC a Ribas tayi wa 'yan adawaraddi bayan Kwamitin yakin neman zaben na PDP ya ce Hon. Rotimi Chibuike Amaechi yana tare da Atiku Abubakar.
Tsohon karamin ministan shari’a kuma jigon PDP ya kuna yakinin cewa Atiku Abubakar zai samu kuri’u masu yawan gaske a arewa ta tsakiya a zaben shugaban kasa.
A yayin da zaɓen 2023 ke ƙara ƙaratowa, hamshaƙan attajirai da dama na neman ɗarewa a kujerun madafun iko na ƙasar nan. Attajiran sun fito domin a dama da su.
‘Diyar Atiku Abubakar watau Hauwa Atiku-Uwais ta yarda da manufarsa ta yin gwanjo da kadarorin kasar nan, ta kuma ce ‘dan takaran na jam’iyyar PDP zai ci zabe.
Da alama NNPP ta bada mamaki yayin da jam’iyyun siyasa kusan 20 suka bada sunayen mutane fiye a miliyan 1.5 a matsayin wakilan zabensu a 2023 da zai gudana.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa kuma ɗan takarar shugaban ƙasa na PDP, Atiku Abubakar, ya bayyana hanyar da ya bi ya kawo wa shirin tazarcen Obasanjo cikas
Mambobin kungiyar goyon bayan Nuhu Ribadu da Tinubu Foundation a jihar Adamawa sun sauya sheka zuwa jam’iyyar Peoples Democratic Party, PDPgabannin zaben 2023.
Duk da cewar Gwamna Nyesom Wike ya karyata batun shirin sauya sheka zuwa APC, gwamnan na jihar Ribas ya jinjinawa jam’iyya mai mulki kan tsarin karba-karba.
Jam'iyyar PDP
Samu kari