Jam'iyyar PDP
Ana zargin manyan PDP a Imo, Emeka Ihedioha, Ugochinyere Ikenga da Gerald Irona da kashe-kashe. PDP ta bukaci IC na ‘Yan Sanda ya tsige Kwamishinan 'Yan sanda.
Shugaban PDP ya bude baki, ya fadi dalilin Nyesom Wike na goyon bayan Bola Tinubu. Wike bai goyon bayan mutumin Arewa ya cigaba da rike kujerar Shugaban kasa.
Tsohon kakakin majalisar wakilan tarayya, Yakubu Dogara, ya ce a halin yanzun ba shi tare da kowace jam'iyya ba, kawai yana son takara ne bisa ra'ayin kansa.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP ya janye wata kara da ya shigar kan hukumar zabe mai zaman kanta na neman bincika kayan aikin zaben shugaban kasa.
Jam'iyyar African Democratic Congress, ADC, ta kori dan takararta na gwamna a Jigawa, Muhammad Gumel, don zarginsa da cin amanar jam'iyya, ta mara wa PDP baya.
Mambobin jam'iyyar Labour Party (LP), sama da mutum dubu uku ne suka fice zuwa jam'iyyar PDP a jihar Abia. Sun bayyana dalilin su na daukar wannan matakin.
Gabannin zaben gwamnoni na ranar Asabar, 18 ga watan Maris, jigon APC a jihar Gombe, Jamilu Gwamna ya ce sam shi bai yi wa al'ummar Bolari barazana da kisa ba.
Mun tattaro Gwamnoni da ‘Yan takaran da ke fuskantar babban barazanar Jam’iyyun adawa. Babu tabbacin APC za ta zarce a Jihohin Kano, Kaduna, Katsina da Kebbi
Shehu Sani, tsohon sanata mai wakiltan Kaduna Central ya shawarci Shugaba Joe Biden na Amurka ya taya zababben shugaban Najeriya, Bola Tinubu, murnar cin zabe.
Jam'iyyar PDP
Samu kari