Jam'iyyar PDP
Gwamnan jihar Adamawa da aka zaba ya bayyana jawaban hakuri ga mazauna jiharsa bayan da ya lashe zaben gwamna a karo na biyu a yau Talata 18 ga watan Afrilu.
Tsakanin PDP da APC akwai ratar kuri'un da sun kusa 50, 000 a Kebbi amma Janar Aminu Bande ya shaidawa masoyansa za su tafi kotun karar zaben Gwamna na 2023
Rahoton da muke samu daga jihar Adamwa ya bayyana cewa, Aisha Binani ta jihar Adamwa ta fadi zaben bana, inda aka sanar da Ahmad Umaru Fintiri a mai nasara.
Wata babbar kotun tarayya a Abuja, ta hana jam'iyyar Peoples Democratic Party dPDP) dakatar da gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike da wasu mutane daban kuma.
Aisha Dahiru Binani ta kai kara domin Kotu tayi umarnin dakatar da zaben Adamawa, Lauyan ta ya ce INEC ta shiga lamarin da ya fi karfinta da ta soke sanarwa.
Jam'iyyar PDP mai mulki a jihar Adamawa ta shiga zanga-zangar nuna adawa da. sakamakon zaɓen gwamnan jihar. Jam'iyyar tace za ta ci gaba har sai baba ta gani.
Wani matashi ne ya dankara ‘Dan majalisa da kasa bayan nasarorinsa a 2007, 2011, 2015 da 2019, hakan ya nuna Allah SWT ne yake bada mulki ga wanda ya so ga kowa
A zaben Nuwamban 2023 da za a shirya, Sanata Dino Melaye ya samu takarar Gwamnan Jihar Kogi a karkashin Jam’iyyar PDP. Dino Melaya zai tunkari Ahmad Usman-Ododo
Labarin da muke samu daga jihar Sokoto ya bayyana cewa, Aliyu Magatakarda Wamako ya sake lashe zaben sanata da aka yi a jihar ta Sokoto, an dage zaben a baya.
Jam'iyyar PDP
Samu kari