Jam'iyyar PDP
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya tabbatar da cewa har yanzu yana jin mulki zai dawo gare shi saboda magudin da aka tabka a zaben da ya gudana.
Alhaji Atiku Abubakar, da gwamna Godwin Obaseki na jihar Edo na cikin waɗanda suka fara isa dakin taron da jam'iyyar PDP ta shiryawa sabbin zababbun gwamnoni.
Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen shugaban ƙasa, ta ɗage sauraron ƙarar da Atiku Abubakar, ya shigar yana ƙalubalantar nasarar Bola Tinubu a zaɓen shugaban ƙasa.
Kotun sauraron korafe-korafen zaben shugaban kasa ta fara zamanta a ranar Litinin 8 ga watan Mayu, 2023, tuni dai ta fara da kararrakin da aka shigar gabanta.
Bayan ta tabbata ba zai koma majalisar tarayya ba, dan majalisa daga jihar Delta, Hon. Ben Roland Igbakpa, ya sauya sheƙa daga NNPP mai kayan alatu zuwa PDP.
Rahotanni sun tabbatar da mutuwar mataimakin shugaban jam'iyyar PDP na ƙasa, yankin Kudu maso Yamma, Hon. Olasoji Adagunodo. Olasoji ya mutu ne a ƙasar Amurka.
Kotun koli ta tabbatarwa da gwamna Ademola Adeleke na jam'iyyar PDP nasarar da ya samu a zaben gwamnan jihar Osun da ya gudana ranar 16 ga watan Yuli, 2023.
‘Yan adawa sun dunkule a wuri guda domin ganin sun samu galaba a majalisa, amma rashin hadin-kan jam’iyya mai rinjaye zai iya jawo ‘yan adawa su yi masu kafa
Babbar kotun Makurɗi, jihar Benuwai ta shirya yanke hukuncin da ƙarar da aka shigar gabanta dmda nufin tsige shugaban jam'iyyar PDP na ƙasa, Ɗakta Iyorcua Ayu.
Jam'iyyar PDP
Samu kari