Jam'iyyar PDP
PDP ta fara ganin haske yayin da fusatattun gwamnoninta suka nuna shirinsu na yin sulhu da Atiku da sauransu amma Dino ya gindayawa Seyi Makinde sharadi 1.
Akwai sabon rikici da ya kunno kai tsakanin tsohon gwamnan APC da sabon gwamnan PDP a jihar Zamfara inda Lawal ke ci gaba da kwancewa Matawalle zani a kasuwa.
Bayanai sun billo daga ganawar da aka yi tsakanin Atiku Abubakar, wanda ya riki tutar PDP a zaben 2023, Seyi Makinde, magajin Wike da sauran shugabannin PDP.
Dan takarar shugabancin kasa na jam'iyyar PDP a zaben da ya gabata ya kira gwamnatin Bola Tinubu da gwamnatin wucin gadi sannan ya sha alwashin karbarta a kotu.
Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya zama sabon shugaban ƙungiyar gwamnonin jam'iyyar PDP. Gwamnan Siminalayi Fubara na jihar Rivers ya zama sabon mataimaki.
Sabon gwamnan jihar Taraba, Dr. Kefas Agbu, ya yi shirin bincikar gwamnatin da ya gada ta Darius Ishaku. Gwamnan ya ce ba zai ƙasa a guiwa ba wajen binciken.
Babbar kotu a jihar Benue ta kori dakataccen shugaban jam'iyyar PDP na ƙasa, Iyorchia Ayu, daga jam'iyyar. Kotun ta kore shi ne bisa kasa biyan kuɗin jam'iyya.
Kotun sauraron kararrakin zabe ta tabbatar da nasarar da dan takarar Gwamna a jihar Oyo karkashin jam'iyyar PDP Seyi Makinde ya yi a zaben 2023 da ya gabata.
An dade ana rigima tsakanin Bode George da Bola Tinubu. Amma w wata hira da dattijon ya yi da manema labarai, ya nuna zai iya karbar mukami a gwamnatin APC.
Jam'iyyar PDP
Samu kari