Jam'iyyar PDP
Shugaban kamfanin Daar Communications, mamallakin AIT da Raypower FM, Raymond Dokpesi, ya kwanta dama a birnin tarayya Abuja ranar Litinin 29 ga watan Mayu.
Jam'iyyar PDP ta fuskanci wani sabon batu yayin da ake tsaka da jiran yadda za ta karbe mulki a hannun jam'iyyar APC bayan tafiya kotu a wannan karon na zabe.
Tsohon mai ba da shawara ga tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, Remo Omokri ya yi hasashen cewa magoya bayan Peter Obi za su fito a gwamnatin Bola Tinubu.
Kotun koli ta yi watsi da karar da jam'iyyar PDP ta shigar tana neman ta soke tikitin takarar Bola Ahmed Tinubu da Kashim Shettima da suka yi a jam'iyyar APC.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya tabbatar da cewa ba zai juya da baya ba, lauyoyin da ya haɗa zasu tabbatar da zaben 2023 damfara ne.
Kotun koli a Najeriya ta kawo karshen gardama kan halascin takarar Asiwaju Bola Tinubu da Kashim Shettima, ta fatattaki karar da PDP ta shigar don soke tikitin.
Gwamnan jihar Benuwai, Samuel Ortom, ya ce ba ya tunanin sauya sheka a halin yanzu amma zai goyi bayan gwamnatin zababben shugaban ƙasa, Asiwaju Bola Tinubu.
Gwamnan jihar Benuwai mai barin gado, Samuel Ortom, na PDP ya ce idan ya so zai iya komawa aikin jarida bayan mulkinsa ya kare ranar 29 ga watan Mayu, 2023.
Gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom ya bayyana cewa shi masoyin damokradiyya ne wanda hakan ne dalilin da yasa ya marawa dan takarar shugaban kasa daga kudu baya.
Jam'iyyar PDP
Samu kari