Jam'iyyar PDP
Shehu Sani ya yi tsokaci kan rikicin siyasar da ke aukuwa a jihar Rivers, inda ya ba Gwamna Siminalayi Fubara, shawara kan yadda zai magance Wike.
An shigar da ƙara kan sahihancin tsayawa takarar Gwamna Duoye Diri na jam'iyar.PDP da mataimakinsa a zaɓen gwamnan jihar Bayelsa, na ranar 11 ga watan Nuwamba.
Kotun daukaka kara da ke Abuja ta tabbatar da nasarar tsohon gwamna Danjuma Goje a matsayin dan majalisar dattawa mai wakiltar mazabar Gombe ta tsakiya.
Gabannin zaben gwamna, wasu yan bangar siyasa sun kashe dan jam’iyyar PDP daya tare da jikkata wasu da dama a karamar hukumar Nembe da ke jihar Bayelsa.
Jam’iyyar Labour Party da jam'iyyar PDP sun kulla kawance domin yin aiki tare gabanin zaben gwamnan jihar Kogi da za a yi a ranar 11 ga watan Nuwamba.
Babban Mai taimakawa Atiku Abubakar a kan dabarun sada sadarwa ya maidawa Gwamnonin PDP martani kan zuwa wajen Nyesom Wike, Demola Rewaju ya ce kamun kafa ya kai su.
Tsohon shugaban masu rinjaye a majalisar dokokin jihar Taraba, Douglas Ndatse, ya karyata cewa ya mari mutane a yayin taron masu ruwa da tsaki na jam'iyyar PDP.
Babbar jam’iyyar adawar Najeriya ta Peoples Democratic Party (PDP) reshen jihar Akwa Ibom ta dauki matakin doka a kan shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu.
Nyesom Wike ya dauki zafi wajen sulhu da Gwamnan Ribas. Nyesom Wike ya zauna da Sanatoci da ‘yan majalisar wakilai domin dinke barakar PDP a Ribas.
Jam'iyyar PDP
Samu kari