Jam'iyyar PDP
Ministan harkokin birnin tarayya na Abuja, Nyesom Wike ya yi karin haske a kan abin da ya haddasa rigimar siyasar da ake fama da ita a halin yanzu a Ribas.
Kotun sauraran kararrakin zabe ta tabbatar da nasarar Sanata Diket Plang na jam'iyyar APC da ke wakiltar Plateau ta Tsakiya, ya yi nasara kan Yohanna na PDP.
Kotun ɗaukaka ƙara ta ƙwace kujerar sanatan Benue ta Arewa maso Gabas daga hannun Sanata Gabriel Suswam, ta tabbatar da nasarar ɗan takarar jam'iyyar APC.
Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Rivers, ya yi magana kan rashin jituwarsa da tsohon gwamnan jihar kuma ministan birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike.
Gwamnonin Jihohin PDP sun jinjinawa kokarin Shugaban kasa Bola Tinubu wajen magance rikicin siyasar da ya kunno tsakanin Nyesom Wike da Gwamnan Ribas.
Edwin Clark ya ce Shugaban majalisar dokoki, Rt. Hon. Martins Amaehwule ake so ya zama Gwamna, ya ce Nyesom Wike ya na kokarin canza Gwamna da karfi da yaji.
Yayin da ake ci gaba da rikici tsakanin Nyesom Wike da yaronsa, Sim Fubara a jihar Ribas, babban lauya ya bayyana ainihin abin da ya jawo fadan tsakaninsu.
Nyesom Ezenwo Wike ministan babban birnin tarayya Abuja ya yi magana dangane da dambarwar rikicin siyasar jihar Rivers da batun tsige Gwamna Fubara.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya karɓi baƙuncin takwarorinsa na PDP kan batun tsige gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara, mai takun saƙa da Wike.
Jam'iyyar PDP
Samu kari