Jam'iyyar PDP
Kotun daukaka kara mai zama a jihar Legas ta tabbatar da nasarat ɗiyar tsohon gwamnan jihar Delta, James Ibori a matsayin yar majalisar wakilan tarayya.
Yayin da ake dab da zaben Gwamna a jihar Bayelsa, wasu yan barandan siyasa sum kai farmaki a gidan jigon PDP da ke cikin Yenagoa, babbak birnin jihar.
Duk da jigo ne shi a jam'iyyar PDP, Ben Murray Bruce ya ce tattalin arzikin Najeriya ya fara bunkasa bayan karya darajar Naira bayan Muhammadu Buhari ya sauka.
Tsohon ministan ayyuka da tsohon ɗan takarar gwamna karkashin inuwar PDP a jihar Edo, Gideon Ikhine, su ja ragamar magoya bayansu zuwa jam'iyyar APC.
Yayin da ake ta kokarin lalubo hanyar maslaha a rikicin siyasar da ƴa ɓarke a jihar Ribas, masu ruwa da tsakin PDP da lga Ikwerre sun ɗauki ɓangaren Wike.
Orji Uzor Kalu ya yi nasara kan abokan hamayyarsa da suka kallubalanci nasararsa a Kotun Daukaka Kara da ke Legas. Kotun tace masu karar ba su da gamsassun hujja.
Sanata Chukwuka Utazi tsohon sanatan Enugu ta Arewa ya miƙa wasiƙar yin murabus ɗinsa daga zama mamba a jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP).
An yaɗa wani faifan bidiyo inda wani dan siyasa ya yi abin kunya yayin da ya ke kaddamar da rijiyar burtsatse a jihar Taraba, rijiyar ta ki kawo ruwa.
Shahararren lauyan kare hakkin bil Adama ya shawarci Atiku Abubakar na PDP da Peter Obi na LP da su soma aikin adawa ta hanyar bin diddigin ayyukan gwamnatin Tinubu.
Jam'iyyar PDP
Samu kari