Jam'iyyar PDP
Legit Hausa ta yi nazari kan wasu dalilai uku da ka iya zama dalilin faduwa zaben dan takarar APC, Timipre Sylva, a zaben gwamnan jihar Bayelsa da aka gudanar.
Jam'iyyar LP a Najeriya ta yi martani kan jita-jitar cewa sun hada kai da sauran jam'iyyun adawa don kwace mulki a hannun APC mai mulki, sun fadi gaskiya.
Darektan yakin neman zaben ‘dan takaran APC ya zargi Dino Melaye da yi wa INEC kutse, bayan ya zo na 3 a zaben Gwamna, APC ta ce a gaggauta kama Dino Melaye
Duk da yana PDP, Gwamnan Bauchi ya ce Bola Tinubu zai gyara Najeriya, Gwamnan ya ce yadda Tinubu ya kawo cigaba iri-iri a Legas, haka za ayi a Najeriya.
Primate Ayodele a ranar Laraba, 15 ga watan Nuwamba, ya ce rigimar zaben gwamnan Filato na 2023 na da sarkakiya. Ayodele ya ce Gwamna Mutfwang na bukatar addu’a.
An yi watsi da rade-radin cewa Gwamna Lawal Dauda na jihar Zamfara ne ya dauki nauyin tawagar lauyoyin Atiku Abubakar a shari’arsu da shugaban kasa Bola Tinubu.
Majalisar Dattawa ta rantsar da sabon sanatan PDP, Austin Akobundu bayan nasarar da ya samu a kotun daukaka kara da yake kalubalantar zaben dan jam'iyyar LP.
Bayan sauraron kowane ɓangare, Kotun ɗaukaka kara mai zsma a Abuja ta jingine yanke hukunci kan sahihin wanda ya lashe zaɓen Gwamnan jihar Nasarawa.
Kotun daukaka kara ta amince da hukuncin Kotun zabe, inda ta fatattaki kararrakin jam'iyyun PDP da LP da suka kalubalanci nasarar Gwamna Sanwo-Olu na jihar Lagas.
Jam'iyyar PDP
Samu kari