Jam'iyyar PDP
Babbar jam'iyyar adawa ta ƙara shiga sabon kace-nace bayan tsohon gwamnan Jigawa, Sule Lamido, ya tsoma baki a rikicin siyasar jihar Ribas wanda aka warware.
Dattawan jihar Rivers sun maka Shugaba Tinubu a kotu kan tilasta Gwamna Sim Fubara na jihar Rivers shiga yarjejeniya wacce ta sabawa dokar kasar Najeriya.
Babbar jam'iyyar adawa ta ƙasa ta fara cike guraben da ta rasa a kwamitin gudanarwa na jihar Imo wata ɗaya bayan kammala zaben gwamnan da aka yi a Nuwamba.
Gwamna Peter Mbah na jihar Enugu ya yabawa kotun koli bisa hukuncin da ta yanke wanda ya tabbatar masa da nasara a zaben gwamna na 18 ga watan Maris, 2023.
Gwamna Alia Hyacinth na jihar Benue ya yi martani kan zargin mulkin kama-karya da 'yan Majalisun Tarayya a jihar Benue inda ya ce shi ya taimakawa APC ta ci mulki.
Kotun koli ta kawo karshen taƙadda kan nasarar Gwamna Peter Mbah na jam'iyyar PDP a zaben gwamnan jihar Enugu da aka yi ranar 18 ga watan Maris, 2023.
A shekarar 2023 da ke shirin karewa, an yi wasu hukunce-hukuncen kotu da suka bi wa jama'a mamaki musamman ganin yadda kotunan suka yi hukunci 'yar bazata.
An fara taso Shugabannin PDP a gaba saboda sun gagara ladabtar da Nyesom Wike. Sule Lamido ya yi Allah-wadai da yadda abubuwa su ke tafiya a jam’iyyarsa ta PDP.
Kotun kolin Najeriya ta kammala sauraron kowane ɓangare a karar da ɗan takarar gwamnan APC ya kalubalanci nasarar Gwamna Bala Muhammed na jihar Bauchi.
Jam'iyyar PDP
Samu kari