Rikicin PDP
Yayin da rigima ke kara tsananta a jihar Rivers, Sir Siminaliya Fubara ya sha alwashin kafa kwamitin da zai binciki tsohuwar gwamnatin jihar mai arzikin Fetur.
Magoya bayan Nyesom Wike, ministan babban birnin tarayya (FCT), sun gudanar da zanga-zangar nuna adawa da rusa gine-ginen majalisar jihar Rivers da ke Fatakwal.
Tsohon kwamishinan ayyuka a Rivers, Alabo George-Kelly, ya alakanta murabus dinsa da yadda gwamnatin Siminalayi Fubara ke bayar da kwangiloli ba tare da kasafi ba.
Mazauna garin Port Harcourt, babban birnin jihar Rivers sun yi kira ga alkalai da su gaggauta yanke hukunci kan shari’o’in da ke da alaka da rikicin siyasa a jihar.
Tsohon shugaban jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Uche Secondus ya caccaki ministan birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, kan rikicin siyasar jihar Rivers.
Sir Siminalayi Fubara, gwamnan jihar Ribas mai ci ya zartar da dokar sauya wurin da ƴan majalisar dokokin jihar za su riƙa gudanar da ayyukansu saboda rashin tsaro.
Babbar kotun tarayya da ke Abuja ta yi hukunci kan shirin da PDP ke yi na tsige shugabanta na kasa, Umar Damagun. Kotun ta haramtawa jam'iyyar daukar wannan mataki.
Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Ribas ya haramtawa dukkan ciyamomin jihar da jagororin kananan hukumomi su shure gayyatar zuwa majalisar dokoki.
Jam'iyyar PDP ta magantu kan kiran da APC ta yi ga majalisar dokokin Rivers na tsige Siminalayi Fubara daga kujerar gwamnan jihar. PDP ta ce kalaman tunzurarwa ne.
Rikicin PDP
Samu kari