Rikicin PDP
Akwai gwamnoni fiye da 20 da suka sauya jam'iyya bayan sun shiga ofis. A Sokoto, Attahiru Bafarawa, Aliyu Magatakarda Wamakko da Aminu Tambuwal sun canza gida.
Wasu da suke ikirarin ‘ya ‘yan APC ne suna neman raba Abdullahi Ganduje daga jam’iyya. Kafin haka, wannan matalsa ta faru da Uche Secondus da Iyorchia Ayu a PDP.
Tsohon gwamnan jihar Imo, Emeka Ihedioha ya yi alfahari bayan ya fice daga jami'iyyar PDP inda ya ce dukkan jiga-jiganta sun watsar da ita a yanzu kamar yadda ya yi.
Dele Momodu ya zargi Shugaba Bola Tinubu da yin aiki tukuru domin tada zaune tsaye a jam’iyyar PDP da sauran jam’iyyun adawa a Najeriya gabanin zaben 2027.
Jam'iyyar PDP a matakin gundumar ta dakatar da Awaji-Inombek Abiante, dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Andoni/Opobo a jihar Ribas a ranar Litinin.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP a zaben 2023, Cosmos Ndukwe, ya sanar da canja sheka. Ya yi bayanin ne a yau Litinin cikin wata wasika
Tsohon mataimakin gwamnan jihar Imo, Gerald Irona, ya sanar da yin murabus dinsa daga jam'iyyar PDP. Wasu jiga-jigan jam'iyyar guda hudu sun fice daga cikinta.
Tsohon dan Majalisar Tarayya a jihar Ebonyi, Hon. Sylvester Ogbaba ya yi murabus daga jami'yyar PDP bayan wasu jiga-jiganta sun watsar da ita a jiya.
Yayin da ake kara samun sabani tsakanin gwamnan Ribas, Fubara, da Wike, kwamishinoni hudu sun yi murabus daga aiki. Sun kuma bayyan dalilan da suka sa su ajiye aikin
Rikicin PDP
Samu kari