Rikicin PDP
Sanatan Ned Nwoko, mai wakiltar mazaɓar jihar Delta ta Arewa ya canza sheƙa daga PDP zuwa jam'iyyar APC a hukumance a zauren Majalisar Dattawan Najeriya.
Majalisar amintattun PDP ta ƙasa watau BoT ta kira taron gaggawa a babban birnin tarayya Abuja domin tattauna halin da jam'iyyar ta tsinci kanta a ciki.
Wani hadimin gwamnan jihar Delta ya yi zargin cewa Sanata Nwoko ya tattara kayansa ya bar PDP ne ba don komai ba saboda ya hango ba zai samu tikiti ba a 2027.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya yi magana kan rikicin da yake neman kan jam'iyyar PDP kasa. Gwamnan ya nuna cewa rikicin zai kara mata karfi.
Sanata Samuel Anyanwu ya ce ba zai yarda da duk wani yunkuri na sauke shi daga matsayin sakataren PDP na ƙasa ba, ya rubuta korafi ga sufetan ƴan sanda.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta mika kokon bararta ga 'yan Najeriya. APC ta bukaci 'yan Najeriya da ka da su bari jam'iyyar PDP ta dawo kan mulkin kasar nan.
Gwamnonin PDP sun sha alwashin kwace mulki a zaben 2027 mai zuwa. Gwamnonin PDP sun fadi haka ne bayan wani taron gaggawa da suka yi a jihar Delta.
An fafata tsakanin magoya bayan Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Rivers da na Nyesom Wike a hedkwatar jam'iyyar jam'iyyar PDP da ke birnin Port Harcourt.
Kusa a jam'iyyar PDP, Cif Bode George ya gargadi Atiku Abubakar da Nyesom Wike da su cire son zuciyar da ga haddasa rikicin da PDP ke fama da shi na tsawon lokaci.
Rikicin PDP
Samu kari