Rikicin PDP
Kungiyar matasan PDP ta gargadi Gwamna Bala Mohammed da ya gyara dabi’unsa ko ya fice daga jam’iyyar saboda bata mata suna bayan ci gaba da sukar Nyesom Wike.
Rikici ya kara tsananta a PDP yayin da 'yan kwamitin ayyuka na jam'iyyar suka ki amincewa da nadin lauyan da zai kare jam'iyyar a kotun koli, wanda Damagum ya zaba.
Rikicin PDP ya kara tsamari yayin da gwamnan Bauchi da musayar ministan Abuja suka fara musayar bakaken kalamai kan gazawar jagoranci da buri na jagoranci.
Bayan Gwamna Caleb Mutfwang na jihar Plateau ya gana da Bola Tinubu a Lagos, kungiyar APC ta Arewa ta Tsakiya ta sake gayyatar gwamnan ya fice daga PDP.
Dele Momodu ya bayyana cewa zabukan fitar da gwani da kuma katsalandan da APV ke yi wa ƴan adawa ne suka hana jam'iyyar PDP zaman lafiya tun asali.
Gwamnan Bauchi, Sanata Bala Mohammed ya yi wankin babban bargo ga ministan Abuja, Nyesom Wike inda ya ce ya mayar da aikin minista hayaniya da hargowa.
Mataiamakan shugabannin PDP na ƙass sun ce suna tare da Ambasada Umar Damagum kuma ba zai bar shugabancin jam'iyya ba sai wa'adi ya kare a karshen 2025.
Rahotanni sun tabbatar da cewa an gagara samun nasarar shawo kan rikicin cikin gida na PDP yayin da ake hasashen shakku kan taron kwamitin zartarwa ta NEC.
'Yan sanda sun dura sakatariyar PDP a jihar Rivers tare da toshe hanyar shiga cikinta yayin da rikciin cikin gida ya tsananta tsakanin bangarori biyu.
Rikicin PDP
Samu kari