Rikicin PDP
Dakarun sojoji, ƴan sanda da wasu jami'an tsaro sun kai ɗauki babbar hedkwatar PDP ta kasa da ke Abuja bayan rigima ta ɓarke a taron Majalissr amintattau BoT.
Sanata Samuel Anyanwu da Sunday Ude-Okoye sun yi 'yar arangama kan kujerar sakataren PDP na ƙasa a wurin taron ƴan majalisar amintattu watau BoT.
APC ta ce zargin Atiku na cewa ana ba jagororin jam'iyyun adawa cin hancin N50m ba shi da tushe. Ta zarge shi da neman mafita daga gazawarsa ta siyasa.
Kungiyar matasan PDP ta gargadi Gwamna Bala Mohammed da ya gyara dabi’unsa ko ya fice daga jam’iyyar saboda bata mata suna bayan ci gaba da sukar Nyesom Wike.
Rikici ya kara tsananta a PDP yayin da 'yan kwamitin ayyuka na jam'iyyar suka ki amincewa da nadin lauyan da zai kare jam'iyyar a kotun koli, wanda Damagum ya zaba.
Rikicin PDP ya kara tsamari yayin da gwamnan Bauchi da musayar ministan Abuja suka fara musayar bakaken kalamai kan gazawar jagoranci da buri na jagoranci.
Bayan Gwamna Caleb Mutfwang na jihar Plateau ya gana da Bola Tinubu a Lagos, kungiyar APC ta Arewa ta Tsakiya ta sake gayyatar gwamnan ya fice daga PDP.
Dele Momodu ya bayyana cewa zabukan fitar da gwani da kuma katsalandan da APV ke yi wa ƴan adawa ne suka hana jam'iyyar PDP zaman lafiya tun asali.
Gwamnan Bauchi, Sanata Bala Mohammed ya yi wankin babban bargo ga ministan Abuja, Nyesom Wike inda ya ce ya mayar da aikin minista hayaniya da hargowa.
Rikicin PDP
Samu kari