Rikicin PDP
Shugaban PDP a jihar Abia, Hon Abraham Amah ya katyata rahoton da ke yawo cewa Ƴam majalisa 12 na shirin ficewa daga jam'iyyar zuwa wata, ya ce abin dariya ne.
Babbar kotun Ribas mai zama a Fatakwal ta soke tarukan zaɓen shugabannin PDP da aka gudanar a jihar Ribas a watan Yulin, 2024, ta ce an saɓawa doka.
Sanata Samuel Anyanwu ya koma bakin aiki a matsayin sakataren jam'iyyar PDP na kasa. Anyanwu ya ce ya daukaka kara kan hukuncin kotu da ya sauke shi.
'Yan sanda sun mamaye hedikwatar PDP a Abuja bayan rikicin jam'iyyar PDP ya yi kamari. An samu sakatarorin jam'iyyar PDP biyu bayan hukuncin kotu.
PDP ta ce ta shirya domin kwace mulkin Najeriya a 2027. Sakataren jam'iyyar ya ce suna hade waje daya karkashin jagorancon Umar Damagun a fadin kasa baki daya.
Jam’iyyar PDP a jihar Akwa Ibom ta zabi Gwamna Umo Eno a matsayin dan takararta tilo na zaben gwamna na shekarar 2027 inda ta haramta wa sauran yan takara.
Mukaddashin shugaban jam'iyyar PDP na kasa, Umar Iliya Damagum ya ja kunnen masu amfani da kafafen sada zumunta kan yada labaran karya a kan PDP.
Dattawan jam'iyyar PDP sun bukaci gwamnan Delta ya yi bayani yayin da ake hasashen gwamnonin PDP za su koma APC kafin zaben 2027 saboda rikicin PDP
Dattawan jihar Rivers sun ja kunnen Wike inda suka ce ya tabo stuliyar dodo tun da ya tabo tsohon gwamnan jihar Peter Odili. Sun bukaci Wike ya ba Odili hakuri.
Rikicin PDP
Samu kari