Rikicin PDP
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya naɗa gwamnatin rikon kwarya a jihar Ribas jim kaɗan bayan sanar da dakatar da Gwamna Fubara da mataimakiyarsa.
Ministan Abuja, Wike ya kwace filin PDP a Abuja bisa gazawar jam’iyyar na biyan harajin filin tun 2006. FCTA ta ce ta sha jan kunne amma PDP ta ki biyan bashin.
Wasu membobin PDP sun bayyana takaicin yadda Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ke yi wa jam'iyyar karan tsaye ta hanyar goyon bayan Tinubu ya yi nasara a zaben 2027.
Mukaddashin shugaban jam'iyyar PDP na kasa, Umar Damagum, ya bayyana rahotannin da ake yadawa masu cewa ya yi murabus, a matsayin tsantsagwaron karya.
Tsohon gwamnan Rivers kuma Ministan Abuja, Nyesom Wike, ya ce gwamna Siminalayi Fubara ya fadi siyasa kuma karin koma baya na nan tafe a gare shi.
Rahotanni daga fadar gwamnatin jihar Bauchi sun nuna cewa nan ba da jimawa da Peter Obi zai fice daga LP zuwa jam'iyyar PDP a shirye-shiryen 2027.
Gwamna Siminalayi Fubara ya sake tura wasiƙa ga Majalisar Dokokin jihar Ribas, ya buƙaci sake dawowa domin gabatar da kasafin kudin 2025 bayan abin da ya faru.
Muƙaddashin shugabam PDP na kasa, Ambasada Umar Damagum ya bayyana cewa zaben da tsagin Wike suka shirya na shugabannin jam'iyya a Kudu maso Kudu ya saɓa doka.
Gwamna Siminalayi Fubara ya nuna damuwa kan hana shi shiga zauren Majalisar Dokokin Jihar Ribas na wucin gadi domin sakw gabatar da kasafin kuɗin 2025.
Rikicin PDP
Samu kari