Rikicin PDP
Rigima tsakanin Majalisar dokokin jihar Ribas da ɓangaren gwamnati ta kara tsanani, ƴan tsagin Wike na shirin dawo da yunƙurinsu na tsige Gwamna Fubara.
‘Yan bindiga sun farmaki matasa masu taron siyasa a Ribas, sun harbi mutum 14. ‘Yan sanda sun sanar da cewa sun kama mutum 1, kuma sun kwace bindiga daga hannunsa.
Tsohon Mataimakin Shugaban PDP na kasa, Bode George ya bayyana cewa PDP za ta yi babban kuksure matukar ta sake tsayar da Atiku Abubakar takarar shugaban kasa.
Yayin da ake shirin gudanar da zaben gwamna a jihar Anambra, jam'iyyar PDP ta rufe siyar da fom ɗin takara amma ba wanda ya siya ko nuna sha'awa.
Majalisar dokokin Ribas ta bai wa Gwamna Fubara wa’adin awanni 48 ya miƙa sababbin sunayen kwamishinoni bayan ta zarge shi da yin nade-nade ba tare da amincewa ba.
Gwamnatin jihar Ribas karkashin Gwamna Siminalayi Fubara ta ce ba za ta amsa gayyatar da majalisar dokoki ta yi na ake gabatar da kasafin kuɗin 2025 ba.
PDP ta kori Sanata Adolphus Wabara bisa zargin cin amanar jam’iyya, amma kotu ta dakatar da hukuncin. Yanzu haka dai ana jiran matakin PDP ta kasa kan lamarin.
Gwamna Adeleke ya gana da Bisi Akande kan rikicin kananan hukumomi, yana mai cewa gwamnatinsa na bin doka. Akande ya bukaci zaman lafiya da bin doka a Osun.
Jam'iyyar PDP mai adawa a jihar Legas ta yi gamo da koma baya bayan dan takararta na gwamna ya fice daga jam'iyyar. Dr Olajide Adeniran ya fadi dalilinsa.
Rikicin PDP
Samu kari