Rikicin PDP
FCT Abuja - Shugaban uwar jam'iyyar PDP na kasa Dr Iyorchia Ayu, ya dawo kasar bayan shafe makwanni biyu yana hutu kamar yadda jaridar Daily Trsut ta rawaito
Har yanzun dai rikicin jam'iyya PDP ƙara tsananta yake yayin da babbar Kotun tarayya ta soke cancantar ɗan takarar gwamnan jihar Delta, ta umarci a ba na biyu.
Maina Waziri ya ce za'a samu matsala da shi game da zancen tura wakilai su ba Gwamna Wike hakuri, ya ce ba jam'iyya ta fi ƙarfin kowa ya kamata gwamnan ya yi tu
Atiku Abubakar yana fuskantar barazana idan bai shawo kan ‘yan bangaren Gwamnan na Ribas. Kan jagororin jam’iyyar PDP a Najeriya ya rabu saboda Nyesom Wike.
Fusatattun mambobin PDP a ranar Lahadi, sun mamaye sakatariyar jam’iyyar da ke Maiduguri don hana dakataccen shugaban jam’iyyar reshen jihar Borno shiga ciki.
Majalisar amintattu na BOT ta dauki mataki domin sasanta rigimar da ke neman barkewa a PDP. Kwanan nan Atiku Abubakar da Gwamnoni za su sasanta da Nyesom Wike.
Mamban kwmaitin amintattu na babbar jam'iyyar hamayya, Alhaji Adamu Maina Waziri, ya karyata labarin cewa Wike ya gana da Tinubu a Faransa, ya ce basu haɗu ba.
Gwamna Nyesom Wike na Jihar Rivers, wanda ya sha kaye hannun tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya saki magana mai daure kai a dandalin sada zumunta
Labarai na karya na yawo wai Dr. Iyorchia Ayu ya rasa kujerar shugaban PDP na kasa. Rade-radin na cewa bayan sauke Ayu, Amb. Umar Damagum ne ya maye gurbinsa.
Rikicin PDP
Samu kari