Rikicin PDP
A kokarin rarrashin Wike, masu neman kujerar gwamna katkashin inuwar PDP a jihar Jigawa, Kaduna, Katsina da wasu jihohi 14 sun shiga ganawar sirri da Wike a
Gwamna Nyesom Wike na Jihar Rivers ya ce babu wani dan siyasa da zai iya siyasansa game da babban zaben shekarar 2023, yana mai cewa baya son wani mukami a gwam
Gwamna Nyesom Wike yace sai da wasu jagorori a PDP suka zo wajen shi domin ya taimakawa jam’iyyar APC a zaben 2023. Wike yace bai bada agaji a rusa PDP ba.
Ana tsaka da rikicin cikin gida na jam’iyyar PDP, gwamnan Rivers, Nyesom Wike a ranar Litinin yace ba zai bar makiyansa a siyasa Ubangiji ya yi maganinsu ba.
Femi Fani-Kayode ya dauko wata magana da Dino Melaye ya yi, ya nemi a kama shi. Wannan ya jawo Sanata Melaye ya maida martani, daga nan aka shiga cacar baki.
Yayin da sauran makonni kaɗan a fara yakin neman zaɓen 2023, wata majiya tace Atiku da gwamna Wike sun amince zasu sake zama ranar 7 ga watan Satumba, 2022.
Har yanzun dai kura ƙara tashi take a babbar jam'iyyar hamayya PDP, masu neman kujerar gwamna a Ribas, Abiya da Oyo sun kauracewa taron Atiku na ranar Asabar
Bayan gaza yin sulhu tsakanin dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP Atiku Abubakar da bangaren gwamna Nyesom Wike na Jihar Rivers, gwamna da wasu makusanta
Za a ji labari cewa Gwamnan jihar Ribas watau Nyesom Wike da kuma takwarorinsa na jihohin Oyo da Benuwai, Seyi Makinde da Samuel Ortom sun hadu a birnin Landan.
Rikicin PDP
Samu kari