Nyesom Wike
Kungiyar kalibalar Ijawa ta zargi shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu da karkata aɓangaren Wike a rikicin siyasar da ke waka a jihar Ribas, ta ce ba zata yarda ba.
An zargi ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Ezenwo Wike, da kitsa kisan marigayi Bako Angbashim, DPO na karamar hukumar Ahoada ta Gabas.
Wasu 'yan majalisar tarayya sun dauki bangare dabam a rigimar PDP a Ribas. Boma Goodhea da Awaji-Inombek Abiante su na goyon bayan Simi Fubara a kan Nyesom Wike
Yayin da rigima ke kara kamari a jihar Ribas, Gwamna Fubara ya umarci dukkan kwamishinonin da magabacinsa ya bada shawarin a naɗa su gaggauta yin murabus.
Ministan Abuja, Nyesom Wike, ya roki majalisar dokokin tarayya da ta amince ma'aikatar FCT ta samu naira biliyan 17.2 da aka ware mata a kasafin 2024.
Yayin da ake ci gaba da rikicin siyasa a jihar Rivers, manyan 'yan Majalisun Tarayya sun nuna goyon bayansu ga Gwamna Fubara na jihar Rivers a yau Juma'a.
Rushe majalisar dokokin jihar Ribas na ɗaya daga cikin manyan dalilan da ka iya raba Gwamna Fubara da mulki yayin da rigimarsa da Nyesom Wike ke kara kamari.
Kwamishinan ilimi na jihar Rivers, Farfesa Prince Chinedu da kwamishiniyar gidaje, Gift Worlu (PhD) su ne sabbin kwamishinonin da suka yi murabus a ranar Juma'a.
Rikicin siyasar jihar Ribas ya dauki sabon salo tun bayan da gwamna Sim Fubara ya rusa majalisar dokokin jihar, kawo yanzu kwamishinoni takwas sun yi murabus.
Nyesom Wike
Samu kari