Nyesom Wike
Ministan babban birnin tarayya Nyesom Wike, ya sanar da batun kama wasu masu yiwa yan bindigar da suka addabi mazauna babban birnin Abuja leken asiri.
Rundunar yan sanda ta tabbatar da kama kasurgumin ɗan garkuwa da mutane, Chinaza Phillip, wanda ya yi ƙauren suna wajen satar mutane a birnin tarayya Abuja.
Gwamnatin tarayya ta ce za ta gina wata makarantar sakandare ta zamani a Abuja, wacce za a kashe naira biliyan 1.7 wajen gina ta, kuma a cikin shekara daya.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya shiga ganawar gaggawa babu shiri da masu ruwa da tsaki da kuma masu sarautar gargajiya kan matsalar tsaro da ta addabi birnin Abuja.
Majalisar jihar Rivers ta sake gayyatar kwamishinoni 9 da suka yi murabus a kwanakin baya don sake tantance su da kuma mayar da su mukamansu a jihar.
Tsohon gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike, ya yi magana kan rikicinsa da wanda ya gaje shi a kujerar mulkin jihar Rivers, Gwamna Siminalayi Fubara.
Ma’aikatar babban birnin tarayya da Nyesom Wike ke jagoranta ta rushe shaguna, gidajen cin abinci da sauran gine-gine da basa bisa ka’isa a fadin Abuja.
Jiga-jigan PDP masu marawa Shugaba Bola Tinubu baya a Najeriya a maimakon Atiku. 'Yan siyasa irinsu Chimoroke Nnamani sun yi ta yabon Bola Tinubu har su ka bar PDP.
Chidi Amadi, shugaban ma’aikatan Gwamna Sim Fubara, ya yi murabus. Kwamishinan labarai na jihar Ribas, Joseph Johnson, ya tabbatar da murabus din Amadi.
Nyesom Wike
Samu kari