Nimasa
Da dumi dumi: Shugaba Buhari ya yi wasu sabbin nade nade a hukumar NPA, NIMASA
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya amince da sabbin mambobi a hukumomin gudanarwa na hukumar kula da tashoshin jiragen ruwan Najeriya, NPA da hukumar da kula da hanyoyi ruwan Najeriya, NIMASA.
Buhari ya nada dan Arewa mukamin shugaban hukumar NIMASA
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya nada sabon shugaban hukumar kula da masana’antar ruwa ta Najeriya, NIMASA, sakamakon karewar wa’adin tsohon shugaban hukumar, Dakta Dakuku Peterside.
Aiki ga mai kare ka: Yadda Pantami ya yi haramar gyara Ma’aikatar sadarwa a kwanaki 10
Ministan sadarwan Najeriya watau Isa Ali Pantami ya dauki matakin gyara ma’aikatarsa domin cin ma #NextLevel. Isa Ali Pantami ya cika alkawarin da ya dauka na yankawa Hukumomin da ke kasansa aiki.