Jami'o'in Najeriya
Kungiyar malaman jami'o'in Najeriya, ASUU, ta dage cewa ba za ta janye yajin aikin da mambobinta ke yi ba a kasar, wanda a yanzu suka watansu na biyar. Shugaban
Kungiyar ma’aikatan sufurin jiragen sama ta Najeriya (ANAP), ta yi kira ga gwamnatin tarayya da ta kawo karshen yajin aikin da ASUU ta shiga yi ko su dau mataki
Gwamnatin tarayya ta ce babu wata yarjejeniya ta hadin gwiwa (CBA) tsakaninta da kungiyar malaman jami’o’i wao ASUU da ke jiran sa hannun shugaban kasa Buhari.
Jihar Anamba - Rundunar ‘yan sandan jihar Anambra ta karyata rahoton da aka wallafa a Facebook cewa wasu Fulani hudu sun kutsa cikin cocin Awada Grace na God.
Shugaban hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi (NDLEA), Muhammad Buba Marwa yace shari'ar da ake da tsohon mataimakin kwamishinan dan sanda, Abba Kyari b
Wani mamba a majalisar dokokin jihar Ribas, Hilary Bisong, ya waiwayi malaman Jami'a da ke mazaɓarsa, inda ya ba su tallafin kudi N900,000 don rage harkokin su.
A kalla shaguna 42 ne suka kone a Student Centre, ta Jami'ar Abubakar Tafawa Balewa, Bauchi, sakamakon gobara da ta yi sanadin asarar dukiyoyin miliyoyin naira.
Mahukunta a Jami'ar Jami'ar Kimiyya da Fasaha, Ozoro, Jihar Delta daga aiki sun sallami malamai biyu daga aiki kan zargin damfara na karatu. The Punch ta rahoto
Jami'ar Modibbo Adama ta Jihar Adamawa, MAU, ta rage wa wasu farfesoshi uku mukami saboda samunsu da laifuka masu alaka da karatu. Mataimakin shugaban jami'ar,
Jami'o'in Najeriya
Samu kari