Jami'o'in Najeriya
Wani lakcara a jami'ar Abuja ya tiki rawa a gaban dalibai da iyayen dalibai a lokacin dake bikin yaye dalibai. Jama'a sun yi ta cece-kuce game da wannan bidiyon
Kungiyar Tsofaffin Daliban Jami’ar Tarayya ta Fasaha da ke Owerri, FUTO, ta ce bai dace hukumar makarantar ta ba Isa Ali Pantami farfesa a jami’ar ba, Daily Tru
Hukumat jami'ar FUTO ta bayyana aniyarta na zuwa kotu saboda kalubalantar da kungiyar malaman jami'o'i ta ASUU ta yi na cewa bata farfesancin Dakta Pantami ba.
Kungiyar malaman jami'a ta ASUU ta ashiga yajin aiki a hukumance, inda ta bayyana dalilai da suka sanya har ta yank shawarar shiga yajin aikin tun farkon magana
ASUU ta tsunduma yajin aiki a wannan shekarar, wannan yasa muka tattaro muku dukkan yajin aikin da ASUU ta shiga tun daga 1999-2020, kamar yadda ya tabbata.
Wasu na cewa dai so makaho ne ana iya yin komai kan masoyi, wani ɗalibi ya rasa damar karatunsa yana ajin karshe a jami'a saboda nuna wa budurwar sa kauna.
Wata budurwa ta ba da mamaki yayin da ta kammala digiri da makin da ba a saba gani ba. Ta yi karatu mai zurfi, ta kammala digirinta da CGPA din da ya kai 6.9.
Ɗalibar dake karatu a sashin koyon harsunan Afirka na jami'ar Obafemi Awolawo, Ajibola Ayomikun, ta riga mu gidan gaskiya sanadiyyar faɗa wa ramin Bahaya .
Kungiyar malaman jami’o’i (ASUU), reshen Jami’ar Bayero Kano (BUK), ta ayyana ranar Litinin 7 ga watan Fabrairu a matsayin ranar hutu a jami’ar saboda dalilai.
Jami'o'in Najeriya
Samu kari