Jami'o'in Najeriya
Kotun daukaka kara ta Mai shari’a Georgewill Abraham ta bukaci ayi sulhu. Ana sa rai nan da gobe a ji an sasanta tsakanin Gwamnati da malaman jami’a watau ASUU.
Shugaban CONUA yana ganin yajin-aiki irin na ASUU ba zai haifar da mai ido ba, dole a sake nazari. ‘Yan kungiyar sun bayyana manufarsu bayan samun rajista.
Oluomachi Nwoye, dalibar ajin karshe a jami'ar ilimin noma ta Michael Okpara ta samu karuwar jarirai biyar a rana daya a asibitin tarayya na Umuahia a jihar.
Ministan ilimi, Mallam Adamu Adamu ya bayyana cewa, shugaba Buhari ya amince ake ba wasu daga daliban jami'o'in gwamnati da na kwalejin ilimin gwamnati kudin.
Farfesoshi da manyan malamai fiye da 21 ne suka rasa rayyukansu a jami'ar tarayya ta Calabar, Jihar Cross Rivers. Malaman makarantan sun rasu ne saboda yajin ai
Gwamnatin tarayya ta hannun hukumar kula da jami'o'i (NUC) ta umarci shugabannin jami'a da su gaggauta bude makaranta kana dalibai su koma karatu a yanzu...
Kungiyar daliban Najeriya ta kasa (NANS) ta yi watsi da hukuncin kotu na umartar kungiyar malaman jami'o'i (ASUU) ta koma bakin aiki, rahotom jaridar Punch.
Shugaban majalisar wakilai ta ce za ta gana shugaban kasa Muhammadu Buhari kan batun yajin aikin kungiyar malaman jami'o'i (ASUU), TheCable ta ruwaito a jiya.
Ministan sadarwa da tattalin arzikin zamani, Isa Ali Ibrahim Pantami yayi bayanin kalubalen da ya fuskanta saboda kawo tsarin NIN, abin ta kai ga barazanar kisa
Jami'o'in Najeriya
Samu kari