Jami'o'in Najeriya
Abubakar Adamu Rasheed ya bar kujerar da ya ke kai ta Hukumar NUC mai kula da jami’o’in Najeriya. Farfesa Rasheed ya zabi ya ajiye aikin gwamnatin da kan shi.
Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki, ya miƙa tayin ɗaukar aiki kai tsaye ga Yusuf Aminat, wacce ta gama digiri da matakin da ba'a taɓa ba a jami'ar jihar Legas.
An yi rashin babban Farfesa a fannin koyar da ilmin aikin jarida a jami'ar jihar Legas (LASU). Farfesa Oso ya koma ga mahaliccinsa ne a dalilin hatsarin mota.
Gwamna Babajide Sanwo-Olu na jihar Legas ya bai wa Aminat Yusuf, dalibar lauya da ta kafa tarihin da aka shafe shekaru 40 ba a kafa irinsa ba a jami'ar jihar.
Hukumar da ke da alhakin shirya jarabawar shiga manyan makarantun gaba da dakandire (JAMB) ta bayyan sabon mafi karancin makin neman gurbi a manyan makarantu.
Dalibai sun koka cewa karin kudin makaranta da fiye da kaso 300 da jami’ar Ambrose Alli ta yi wani yunkuri ne na sa karatun jami’a ya fi karfin talakawa a kasa.
Wasu gungun ma'aikata sun balle da zanga-zangar adawa da matakin hukumar jami'ar kimiyya da fasaha mallakin gwamnatin Ondo na korar abokanan aikinsu har 30.
Wani bidiyo ya nuna lokacin da wani lakcara ya tsaya a gaban ajin da babu kowa a ciki yana ta zabga karatunsa. Ya ce ko kaɗan ba zai dawo ya maimaita karatun ba
Yanzu akwai jami’o’in ‘yan kasuwa fiye da 140. Daf da Muhammadu Buhari zai sauka daga kan mulki, aka amince a kafa wasu sababbin jami’o’i da mun kawo sunayensu.
Jami'o'in Najeriya
Samu kari