Jami'o'in Najeriya
Shugaban Jami'ar Ahmadu Bello (ABU) da ke Zaria, Farfesa Kabiru Bala ya bayyana rashin jin dadinsa dangane da yadda wasu malaman jami'o'i ke saka kansu cikin.
Majalisar wakilai ta dakatar da ƙarin kuɗin karatu a jami'o'in gwamnatin tarayya da kwalejojin gwamnatin tarayya a faɗin ƙasar nan. Tace a koma tsarin baya.
Wani matashi ya wallafa wani faifan bidiyo da aka gano wani dalibi hannunsa na rawa ya na kokarin duba sakamakon jarrabawar 'JAMB', a karshe ya samu maki 158.
Yau muke samun labarin yadda gwamnan jihar Anambra ya ba da umarnin dalibar nan da ta kara sakamakon JAMB a zauna da ita don sanin inda ake da matsala da tushe.
Bayan da shugaban NUC ya yi murabus, ya ce ba zai amince da zuwa jami'ar kudi ba, zai dawo BUK domin ci gaba da aikinsa da ya saba na koyarwa kamar yadda yake.
Mmesoma Ejikeme ta yi kuka a cikin wani bidiyo wanda ya nuna hirar da ta yi a waya, kan kunyar da ta ke ji a dalilin sauya sakamakon jarabawarta na JAMB/UTME.
Bayan gano gaskiya da kuma gano yadda wata daliba ta jirkita sakamakon jarrabawarta na JAMB, mahaifinta ya fito ya bayyana gaskiya, ya nemi afuwar hukumar.
Jami'an hukumar 'yan sanda reshen jihar Enugu sun kai samame jami'ar kimiyya da fasaha ta jihar kuma an ce sun kama ɗalibai maza da mata da yammacin Jumu'a.
Gwamnan jihar Taraba Agbu Kefas, ya sanar da rage yawan kuɗaɗen makaranta ga ɗaliban jami'ar jihar Taraba da kaso 50%. Gwamnan ya ce ya ɗauki matakin ne biyo.
Jami'o'in Najeriya
Samu kari