Jami'o'in Najeriya
Kotun ɗa'ar ma'aikata ta amince da tsarin 'Ba aiki ba biyan Albashi' wanda gwamnatin tarayya ta kakabawa malaman jami'o'in Najeriya, ASUU, a lokacin yajin aiki.
Daliban jami'ar Benson Idahosa da kr Benin a jihar Edo sun barkr da zanga-zanga domin nuna fushinsu kan yanayin mutuwar abokin karatunsu, sun lalata wurare.
Hukumar jami’ar AAU ta Edo, ta sallami ma’aikatanta 13 saboda zargin aikata laifuka da suka hada da karyar shekaru, zambar kudi, lalata da kuma aikata rashawa.
Jami'o'i masu zaman kansu na kara yawa saboda Gwamnatoci da dama sun gagara kawo karshen matsalar jami'o'in gwamnati saboda rashin ba da kulawa a harkokin ilimi
Wani dalibin likitanci ya jawo cece-kuce a idon jama'a yayin da ya tiki rawar da ta ba mutane mamaki a lokacin da ya kammala rubuta jarrabawar karshe ta jami'a.
Cibiyar tantace jami'o'i ta duniya ta bayyana cewa jami'o'in Najeriya guda hudu ne suka samu damar shiga jerin jami'o'i hudu mafiya inganci na bana. ABU, UNN, U
Gwamnatin Buhari ta yarda ‘Yan kasuwa su kirkiro Jami’o’i. Gwamnati ta yarda a kirkiro Jami’o’in a sun kai 36, adadin Jami’o’in ‘Yan kasuwa ya haura 70 kenan.
Za a ji Sanata Ovie Omo-Agege ya fitar da jawabi ta bakin Sunday Areh, yana godewa Shugaban kasa, ya ji dadin amincewa da gina jami’ar gwamnatin tarayya a Kwale
Gwamna Aminu Bello Masari na jihar Katsina ya naɗa sabon mataimakin shugabam jami'ar Umaru Musa Yar'adu da sabon shugaban kwalejin fasahar Hassan Usman Katsina.
Jami'o'in Najeriya
Samu kari