Jami'o'in Najeriya
Biyo bayan rattaɓa hannun kan dokar ba ɗalibai bashi a Najeriya a tsakiyar watan Yuni, jami'o'i da dama sun sanar da ƙara kuɗin makarantarsu fiye da kaso 100%.
Shugaban hukumar NUC, Farfesa Abubakar Rasheed ya mika shugabanci ga mataimakinsa Chris Maiyaki, bisa radin kansa, ya zama mukaddashin babban sakataren NUC.
Wani matashi wanda ya kasance makaho mai suna Waziri Oluwatomi Ahmed ya bayyana yadda ya samu matsalar makanta lokacin da ya ke tuki, ya bawa makafi shawara.
Jami'ar BUK ta sanar da karin kudin karatu ga masu yin digiri da digirgir, an fahimci cewa kudin rajista, kama hayan daki da karbar satifiket duk sun tashi
wani bincike da wata mujalla a kasar birtaniya take gudanarwa ya bayyana jami'oin Nigeria guda goma a cikin wasu jami'oi da suke a matsayi na sama-sama a list
Abubakar Adamu Rasheed ya bar kujerar da ya ke kai ta Hukumar NUC mai kula da jami’o’in Najeriya. Farfesa Rasheed ya zabi ya ajiye aikin gwamnatin da kan shi.
Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki, ya miƙa tayin ɗaukar aiki kai tsaye ga Yusuf Aminat, wacce ta gama digiri da matakin da ba'a taɓa ba a jami'ar jihar Legas.
An yi rashin babban Farfesa a fannin koyar da ilmin aikin jarida a jami'ar jihar Legas (LASU). Farfesa Oso ya koma ga mahaliccinsa ne a dalilin hatsarin mota.
Gwamna Babajide Sanwo-Olu na jihar Legas ya bai wa Aminat Yusuf, dalibar lauya da ta kafa tarihin da aka shafe shekaru 40 ba a kafa irinsa ba a jami'ar jihar.
Jami'o'in Najeriya
Samu kari