Majalisar dattawan Najeriya
Majalisar dattawa ta ce akwai kura-kurai a taken Najeriya da hukumar NOA ta ta gabatar da shi. Shugaban majalisar, Godswill Akpabio ya ba NOA umarni ta yi gyara.
Majalisar wakilan Najeriya ta dauki gabarar binciken musabbabin yawan matsala da jirgin kasan Abuja-Kaduna ke samu a kwanakin nan, kan haka aka gayyaci minista.
Sanata Ireti Kingibe da ke wakiltar birnin Abuja ta yi korafi kan yadda aka ware ta kan lamuran da suka shafi mazaɓarta musamman harkar kasafin kudi na birnin.
Majalisar dattijai ta amince da bukatar shugaban kasa Bola Tinubu na kara Naira biliyan 98.5 a kasafin kudin babban birnin tarayya na shekarar 2025.
A mako mai zuwa ne Shugaba Bola Tinubu zai karbi ƙudurin sauya tsarin mulkin Najeriya zuwa 'gwamnatocin shiyya na Firimiya' duk da majalisa na adawa da shi.
Fitaccen Fasto a Najeriya, Ejike Mbaka ya ce ya kamata 'yan Majalisun Tarayya da gwamnoni su fara daukar N62,000 a matsayin mafi karancin albashi.
Wani kudirin doka da ke neman kafa wata jiha a shiyyar Kudu maso Gabas ya tsallake karatu na farko a zauren majalisar wakilai. Za a rika kiran ta da 'Jihar Orlu'.
Majalisar dattawa ta amince da nadin Emomotimi Agama a matsayin babban daraktan hukumar hada-hadar hannayen jari (SEC). Shugaba Bola Tinubu ne ya gabatar da bukatar.
Majalisar dattawa ta Najeriya za ta gudanar da bincike kan mutuwar da wasu masu hakar ma'adanai suka yi a jihar Neja, bayan dutse ya zaftaro musu.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari