Majalisar dattawan Najeriya
Kungiyoyin kwadago na ci gaba da gudanar da yajin aiki a fadin Najeriya. Kungiyar ma'aikatan majalisar tarayya ta kulle majalisa a ranar Litinin.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya bayyana bukatar kungiyar kwadago ta NLC na mafi karancin albashi zai jawo matsala ga ma'aikata.
Majalisar dattawa ta gudanar da zamanta a makon da ya wuce inda ta tattauna kan batutuwa masu yawa. Daga ciki akwai janye dakatarwar da aka yiwa Abdul Ningi.
Majalisar dattawa ta nemi gwamnati da ta ci gaba da biyan karin albashi na N35,000 ga ma'aikatran kasar. Shugaban majalisar, Godswill Akpabio ya gabatar da bukatar.
A wani yunkuri na dakile shirin yajin aikin da aka shirya yi a fadin kasar nan, majalisar tarayya da shugabannin kungiyoyin kwadago sun gana a Abuja.
Iyalan Sanata Abu Ibrahim, tsohon dan majalisa mai wakiltar mazabar Katsina ta Kudu, sun karyata rade-radin da ake yadawa cewa dattijon ya rasu a ranar Asabar.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya ce nan ba da jimawa ba zai koma majalisar dokokin tarayya domin gabatar da ƙarin kasafin kuɗin shekarar 2024.
Duk da cewa mutane da dama na adawa da matakin gwamnatin tarayya na dawo da tsohon taken Najeriya, sai dai a wajen Shugaba Bola Tinubu mafarki ne ya zama gaskiya.
Shugaban Majalisar Wakilai, Tajuddeen Abbas ya fayyace wa 'yan Najeriya dalilin rashin jawabin Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ga majalisa kamar yadda aka ce zai yi.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari