Majalisar dattawan Najeriya
Za a ji yadda Hakeem Baba Ahmed ya bayyana takaici a kan sabuwar bukatar karbowa Najeriya tulin bashi da gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ke shirin yi.
Dan majalisa Donald Ojogo ya caccaki Abubakar Malami, ya ce yana daga cikin wadanda suka jawo kalubalen tsaro, musamman a yankin Kudu a zamanin Buhari.
Sanata Orji Uzo Kalu ya shiga majalisar dattawa sanye da riga mai taken “Tinubu a matsayin shugaban kasa, 2027”, ya jaddada cewa APC ba ta tsoron hadakarsu Atiku.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nemi izinin majalisa wajen ciwo bashin dala biliyan 21.5 daga ketare. Tinubu ya ce za a yi ayyukan raya kasa da kudin a Najeriya.
Shugaban marasa rinjaye na majalisar dattawa, Sanata Abba Moro ya nuna kwarrin gwiwar cewa PDP ba zata ruguje ba. Ya tabo batun jam'iyya dayaa Najeriya.
Rahotanni sun ce wasu matasa a garin Toro a jihar Bauchi sun fusata inda suke ihu ga Sanata Shehu Buba bisa abin da suka kira rashin tabuka komai.
Gwamnatin tarayya ta maka Sanata Natasha Akpoti a gaban kotu kan zargin bata sunan wasu jami'ai. Sanata Akpabio da Yahaya Bello za su kasance cikin shaidu a shari'ar
BudgIT ta zargi majalisar tarayya da cusa ayyuka 11,122 da kudinsu ya kai N6.93tr a kasafin 2025 ba tare da dalili ba. Amma majalisa ta ce rahoton ba shi da tushe.
Mambobin Majalisar Tarayya 12 da suka haɗa da sanatoci 2 da ƴan Majalisar Wakilai 10 sun amince Shugaban Ƙasa, Bola Tinubu ya zarce zango na biyu a 2027.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari