Majalisar dattawan Najeriya
Mataimakin shugaban APC ya ce ya kamata a ba Kudu maso Kudu kujerar shugaban majalisar dattawa, ya fadi dalilin da ya kamata a duba don yin hakan nan kusa.
Shugaban jam'iyyar Labour Party na kasa ya kore yuwuwar zababbun Sanatoci da mambobin majalisar wakilan tarayya na jam'iyyar su sauya sheƙa bayan rantsar da su.
Dan majalisar wakilai daga jihar Oyo, Akin Alabi ya bayyana cewa kirista daga kudu maso gabas ko kudu maso kudu ne ya kamata ya zama shugaban majalisar dattawa.
Gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom, ya janye ƙarar da ya shigar ta ƙalubalantar sakamakon zaɓen sanatan Benue ta Arewa maso Yamma. Gwamnan yace ya yarda ya fadi.
Bulaliyar majalisar dattawa, Orji Kalu, ya ce zai ajiye kudrinsa na son zama shugaban majalisar dattawa idan zababben shugaban kasa Bola Tinubu ya nemi haka.
Rotimi Akeredolu da Yahaya Bello za su goyi bayan takarar Ahmed Idris Wase a Majalisar Wakilai, sun rabu da Abbas Tajuddeen wanda shi ne 'Dan takarar El-Rufai
Rundunar ƴan sandan jihar Kano tayi ƙarin haske kan tuhumar kisan kai da ake yiwa Alhassan Ado Doguwa, shugaban masu rinjaye na majalisar wakilai ta Najeriya.
Ƙungiyar ƴan sakai ta ƙasa ta miƙa ƙoƙon baran ta ga shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, kan ya sanya hannu ga dokar kafa hukumar kafin ya bar kujerar mulki..
Manyan sanatoci na cigaba da bayyana aniyar su ta neman shugabancin majalisar dattawan Najeriya ta 10. Ya zuwa yanzu akwai sanatoci guda bakwai dake kan gaba
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari